Ahmad Yusuf
10095 articles published since 01 Mar 2021
10095 articles published since 01 Mar 2021
Wasu bayanai daga majiyoyi masu karfi sun nuna cewa da alamun Bola Tinubu zai amfana da rikicin babbar jam'iyyar hamayya PDP wajen kamfe a zaɓen 2023 mai zuwa.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, yace tabbas abinda aka yi ba kyauta wa gwamna Nyesom Wike ba, kuma ya zama tilas a nemi masalaha kafin lokaci ya ƙure.
Bayan dogon lokaci, jam'iyyar PDP ta bayyana mambobin majalisar yaƙin neman zaɓen Atiku Abubakar, daga ciki an hangi tsofaffin hafsoshin sojin ƙasar nan uku.
Kakakin majalisa dokokin jihar Imo, ɗaga daga cikin jihohin kudu maso gabashin Najeriya da APC ke mulki, Kennedy Ibe, ya sauka daga mukaminsa, an nada sabo.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai mummunan hari karo na farko kauyen Fapo dake ƙaramar hukumar Lapai ta jihar Neja, sun kashe mutane sun sace wasu akalla 15.
Babbar Kotu da ke zamanta a Damaturu, babban birnin jihar Yobe, yau Litinin ta ɗage zaman sauraron shari'ar korarrun sojojin ɗa suka ƙashe Sheikh Aisami Gashua.
Bayan samamen da suka kai ranar Asabar da rana, rundunar sojin saman Najeriya ta sake ƙaddamae hari karo na biyu a jere kan maɓiyar Bello Turji dake Zamfara.
Mazauna sun nuna tsantsar damuwa da fargaba bayan wani abu da ake kyautata zaton Bam ne ya tashi a babban birnin jihar Taraba, Jalingo ranar Lahadi da daddare
Wasu samari matasa guda biyu sun kaure da faɗa kan wata budurwa guda ɗaya mai suna Aisha a jihar Nasarawa, lamarin ya yi muni kan ɗaya inda ya rasa hannunsa.
Ahmad Yusuf
Samu kari