Ahmad Yusuf
10082 articles published since 01 Mar 2021
10082 articles published since 01 Mar 2021
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya umarci jami'an tsaro su hanzarta sakin yaron da ake zargin ya ci mutuncinsa a kafar sada zumunta, yace haka shugabanci.
A wani babban taro da aka shirya wa malaman makarantun gwamnati da na al'umma a jihar Katsina, sun ce sun hangi haske a bangaren ilimi a jikin Dikko Radda.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin gwamna Aminu Bello Masari, ta sahalewa jam'iyyar PDP ta gudanar da kamfen shugaban kasa da gwamna a filin karkanda.
Abokin takarar mai neman zama shugaban kasa a inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, wato Isaac Idahosa, yace batun haɗa maja ta kare sai dai kofarsu a bude take.
Abubauwa na kara lalace wa jam'iyyar APC Mai mulkk a irin jihohi kamar Jigawa a arewacin Najeriya, Kansiloli sun yanke hukuncin tsige ciyaman ɗin Ringim LG.
Wasu bayanai da muka samu sun nuna cewa jirgin rundunar sojin saman Najeriya ya saki bam a wani kauye dake karamar hukumar Maru, jihar Zamfara, an rasa rayuka.
Kotun daukaka kara mai zama a birnin tarayya Abuja ta tabbatar da sahihancin asalin zaben fidda Gwanin jam'iyyar PDP a mazabar Kaduna ta tsakiya a babban zabe.
Gamayyar jami'an tsaro a jihar Bauchi sun yi artabu da wata tawagar yan biɓdigan jeji da suka addabi al'umma a yankuna Alkaleri da wasu yankunan jihohin makota.
Gwamnan Smauel Ortom na jihar Benuwai yace nan ba da jimawa ba zasu shawo kan matsalolin da suka hana jam'iyyar zaman lafiya domin lashe zabe mai zuwa 2023.
Ahmad Yusuf
Samu kari