Ahmad Yusuf
10081 articles published since 01 Mar 2021
10081 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon ɗan takarar gwamna a inuwar PDP a jihar Kogi, Joseph Erico, ya jagoranci dandazon masu sauya sheka daga jam'iyyu sun rungumi APC mai mulki.
Nura Ashiru, ya bukaci mai ɗakinsa da ke neman saki a Kotun musulunci ta biya N1.5m idan tana son ya sake ta saboda asarar da ta jawo masa a zaman aurensu.
Wani bawan Allah ɗan kasuwa, Harisu Yahaya, ya ce aikin sheɗan nw ya jawo har ya yi wa budurwarsa ciki, ya faɗa wa Kotu ba zai iya ɗaukar nauyin yarsu ba.
Gwamna Fubara na jihar Ribas ya shiga ganawa yanzu haka da dattawan jam'iyyar PDP yayin da ake yunkurin tsige shi a majalisar dokokin jihar ranar.Litinin.
Mambobin ƙungiyar ma'aikatan majalisar dokoki ta Najeriya reshen jihar Kano sun rufe zauren majalisa yayin da suka fara yajin aikin sai baba ta gani ranar Litinin.
Majalisar zartarwa karkashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ta amince da ƙara zunzurutun kudi N2.18tr a kasafin kuɗin shekarar 2023 da ke daba da ƙarewa.
Yayin da ake ta rigimar tsige gwamna Siminalayi Fubara, mambobi masu goyon bayan mai girma gwamna sun zabi Ehie Edison a matsayin sabon shugaban majalisa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya ankarar da cewa idan ba a yi da gaske ba dangane da Boko Haram, zata iya shafe Najeriya daga taswira.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon shugaban ƙaramar hukumar Ukum a jihar Benuwai, Raymond Erukaa, ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane inji ɗansa.
Ahmad Yusuf
Samu kari