Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Shugaban majalisar dinkin duniya, Antonio Guterres yayi Allah wadai da harin da wasu tsagerun yan bindiga suka kai jirgin Abuja-Kaduna, wanda ya haddasa mutuwar
Shugaban Kungiyar Kiristocin Nijeria, CAN, Rev. Samson Ayokunle, a jiya ya shawarci yan Nijeria musamman ma yan Kudancin Kasar da su fitar da Shugaban kasa kiri
Abuja - Wasu matasa yan Najeriya da suka je kallon kwallon Najeriya da Ghana a filin kwallon Moshood Abiola dake birnin tarayya Abuja sun fusata, sun haukace.
Wani diraktan hukumar ilmin ayyukan hannu NBTE, Abdu Isa Kofarmata, ya rasa rayuwarsa ranar Litinin a harin da yan bindiga suka kai jirgin kasan Abuja-Kaduna.
Kaduna - An saki jerin sunayen mutanen da suka samu rauni a harin bam da yan ta'adda suka kaiwa jirgin kasan Abuja-Kaduna ranar Litnin, 28 ga watan Maris, 2022.
Jihar Legas - Da alamun shugaba Muhammadu Buhari zai halarci wasan kwallon hayewa gasar kwallon duniya na Qatar 2022 da za'a buga tsakanin Najeriya da Ghana.
Legas - Hukumar sufurin jiragen kasa a Najeriya watau NRC ta sanar da dakatar da sufurin fasinjoji a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna har sai lokacin da hali yayi
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana halin da ake ciki game da harin Bam din da aka kaiwa layin dogon Abuja zuwa Kaduna ranar Litinin, 28 ga watan Maris, 2022.
Jihar Kaduna - Wasu tsagerun yan bindiga da ake zargin yan ta'adda ne sun tada Bam kan layin dogon jirgin kasan Abuja-Kaduna dauke da daruruwan fasinjojii.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari