Daliban jami’ar Afrika ta Kudu sun kera wani bulo daga fitsarin dan Adam

Daliban jami’ar Afrika ta Kudu sun kera wani bulo daga fitsarin dan Adam

- Daliban jami’ar Afrika ta Kudu sun kera wani bulo daga fitsarin dan Adam

- Sun hada fitsari da kasa da kuma kwayoyin bacteria a wajen hadin domin bulo din ya bushe

Daliban jami’ar Afrika ta Kudu sun yi nasarar kera wani bulo mai mugun kwari ta hanyar amfani da fitsarin dan Adam.

Sun hada fitsari da kasa da kuma kwayoyin bacteria a wajen hadin domin bulo din ya bushe yayi karfi sosai.

Daliban jami’ar Afrika ta Kudu sun kera wani bulo daga fitsarin dan Adam
Daliban jami’ar Afrika ta Kudu sun kera wani bulo daga fitsarin dan Adam
Asali: UGC

A ka’ida akan gasa bulo cikin wuta mai karfi amma wannan an bar shi ne ya bushe da kan shi.

KU KARANTA KUMA: Gwamnatin tarayya da gwamnoni za su hadu a ranar Litinin kan albashi mafi karanci - Ngige

Dalinbai da ke karanatar fannin injiniya a jami’ar University of Cape Town (UCT) na ta tattara fitsari daga bayin maza.

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/legitnghausa

Ko a http://twitter.com/legitnghausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta LEGIT NG Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng