Yemi Osinbajo
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, a ranar Litinin, 6 ga watan Yuni, ya bayyana cewa hatsarin mota bata rintsa da shi ba kamar yadda aka rahoto.
Kamar yadda majiyar ciki ta ce, amfani da kalmar 'cigaba' da shugaban kasan yayi ya nuna cewa hankalinsa ya fi karkata ga mataimakin sa, Farfesa Yemi Osinbajo.
Duba da yadda zaben fidda gwani na APC ke karatowa, 'yan takarar shugaban kasa daga kudu maso yamma da masu rike da mukaman jam'iyya mai mulki ta APC suka gana.
Babban daraktan kungiyar kamfen na Tinubu, Kashim Shettima ya ba wa mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo da shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan hakuri.
Ana fatan masu neman takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar APC za su yi taro a yau Asabar. A cewar The Punch, za a yi taron ne misalin karfe 8 na dare a g
Watakila magana za ta canza, Gwamnonin APC su na tarewa wajen Yemi Osinbajo a Aso Villa. Bashir El-Rufai yace ya san wanda Muhammadu Buhari yake so a ransa.
An shiga rudani, Gwamnoni na kai-komo domin ‘dan takaransu ya kai labari a APC. Gwamnoni biyar suke neman kujerar shugaban kasan APC a 2023, amma ba a maganarsu
Farouk Aliyu ya ce jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki na da yan takara biyar da za su iya lallasa dan takarar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar.
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis, ya gana da mataimakinsa Yemi Osinbajo jim kadan kafin tafiyarsa zuwa Malabo, Equatorial Guinea don hallartar taron AU
Yemi Osinbajo
Samu kari