![InnalilLahi: Fitaccen Farfesa ya riga mu gidan gaskiya a Jami'ar Maiduguri](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fce427261a4c313f.jpeg?v=1)
UNIMAID
![InnalilLahi: Fitaccen Farfesa ya riga mu gidan gaskiya a Jami'ar Maiduguri](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fce427261a4c313f.jpeg?v=1)
![Innalillahi: Miyagu sun kutsa kai har ofis, sun kashe babban malamin jami'ar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c6c7a24cf033518e.jpeg?v=1)
![Jerin Jami'o'in Tarayyar Najeriya Da Suka Yi Karin Kudin Makaranta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4d5de2d7fec49d71.jpeg?v=1)
![Yadda wata wuta ta barke a dakin kwanan dalibai mata, ta jikkata mata da dama a Jami'a](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4d5de2d7fec49d71.jpeg?v=1)
![Gobara ta tashi a dakin kwanan dalibai mata a jami’ar UNIMAID](https://cdn.legit.ng/images/360x203/cc5f0881dc1f0219.jpeg?v=1)
![Tabdijan: Wata jami'ar tarayya a arewa ta maida kudin makarantarta N200,000](https://cdn.legit.ng/images/360x203/vllkyt3r7g4mv745dg.jpeg?v=1)
![Kwana guda bayan harin Boko Haram, Gwamna Zulum ya ziyarci jami’ar Maiduguri](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b60077a208f28f89.jpeg?v=1)
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno, a ranar Litinin, 1 ga watan Satumba, ya ziyarci jami’ar Maiduguri, kwana daya bayan yan ta’addan Boko Haram sun yi yunkurin kai hari a makarantar.
![Jami’ar Maiduguri ta samar da gwamnoni 5 a Najeriyarmu ta yau (Hotuna)](https://cdn.legit.ng/images/190x107/18cb0ad347f7d6b3.jpeg?v=1)
Legit.ng ta ruwaito a yanzu haka UNIMAID, kamar yadda aka saba kiranta ta samar da gwamnoni a Najeriya guda biyar, ma’ana tsofaffin dalibai wadanda suka yi karatun digiri a jami’ar, kuma a yanzu sun zama gwamnoni.
![Shahararren Farfesa ya yi zarra a binciken da yayi game da maganin cutar kansa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f6416e01876bf3d7.jpeg?v=1)
Farfesan yace tun a shekarar 2010 ya fara gudanar da wannan bincike na gano maganin cutar daji, wanada a yanzu haka yace binciken ya kai wani matakin da za’a iya fara amfani dashi akan dabbobi, daga bisani kuma akan mutane.
![Bankin Duniya za ta taimaka ma Najeriya da naira biliyan 216 don gamawa da Boko Haram](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt3jtdrv0feh6g.jpeg?v=1)
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito bankin ta sanar da haka ne a yayin babban taron kasashen duniya akan yaki da Boko Haram dake gudana a birnin Berlin, babban birnin kasar Jamus tun daga ranar Litinin zuwa Talata 4 ga watan Satumba.
![Kuma dai: Majalisar dinkin Duniya ta sake karrama Ministan Buhari da babban mukami](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt44el2hgcjqq.jpeg?v=1)
NAIJ.com ta ruwaito haidimin Ministan akan kafafen watsa laabru, Israel Ibeleme yace tattaunarwa da ake gudanarwa a yanzu haka a Geneva, da kuma shawarwarin da za’a yanke a can, zasu taimaka matuka wajen ganin gidauniyar ta amfani
![An ba Matar Shugaban kasa Buhari wani muhimmin mukami a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt1bdf3vk38f6g.jpeg?v=1)
Za ku ji cewa Aisha Muhammadu Buhari ta samu karin matsayi. An ba Matar Shugaban kasa Buhari wani muhimmin mukami a Najeriya ne jiya. Majalisar Dinkin Duniya ta sa Aisha Buhari wani babban baiki na yaki da kanjamau.
![Da dumi-dumi: Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi bakoncin malaman jami’ar Maiduguri da Boko Haram ta saki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt7tap7tt225q.jpeg?v=1)
Malaman jami’ar Maiduguri uku da mace daya da yan kungiyar tada kayar bayan Boko Haram suka saki kwanan nan sun gana da shugaba Muhammadu Buhari a fadan shugaban kasa da ke Abuja. Wadanda ke ganawa da shugaba Buhari