![Rigima ta kaure tsakanin fitacciyar jarumar Kannywood da mabiyanta a soshiyal midiya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/809ca36cc1129a3b.jpeg?v=1)
Nafisa Abdullahi
![Rigima ta kaure tsakanin fitacciyar jarumar Kannywood da mabiyanta a soshiyal midiya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/809ca36cc1129a3b.jpeg?v=1)
![“Ai bana tunanin za’a iya samun irinta a kyau”: Sabbin hotunan Nafisa Abdullahi sun tashi kan jama’a](https://cdn.legit.ng/images/560x315/177d5b7cdfa40507.jpeg?v=1)
![Hotuna da bidiyoyin yadda 'yan Kannywood suka yi bikin nadin Ali Nuhu mukami a gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/eb8c7e2c744f35c0.jpeg?v=1)
![Sarkin mawaka ko sarkin hauka - Babanchinedu ya yiwa naziru wankin babban bargo kan Nafisa Abdullahi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a1ee7cd869d5b2d0.jpeg?v=1)
![Baki da ilimin addini - Fati Slow ta shigarwa sarkin waka, ta yiwa Nafisa Abdullahi wankin babban bargo](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1842ea0cbce2727f.jpeg?v=1)
![Babu wacce iyayenta basu san yadda za su yi da ita ba sama da macen da za ta kama otel tana iskanci - Naziru](https://cdn.legit.ng/images/360x203/dc27ba5d7db99dfa.jpeg?v=1)
![Ku daina haihuwar yara birjik idan kun san ba za ku iya kula da su ba – Nafisa Abdullahi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d3f57aca114ba8fa.jpeg?v=1)
Fitacciyar tauraruwar fina-finan Hausa ta Kannywood, Nafisa Abdullahi, ta yi kira ga iyaye masu haihuwar 'ya'ya ba tare da kula da su ba da su guji yin haka.
![Coronavirus ta harbi daya daga cikin Matasan Kwamishinonin da ake da su a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/23ed8daacdabbc0c.jpeg?v=1)
Wani jami’in Gwamnatin Jihar Oyo ya kamu da cutar COVID-19 yau a Garin Ibadan. Hakan na zuwa ne bayan tsohon gwamnan Oyo, Abiola Ajimobi ya mutu da wannan cutar
![Nafi son Kare na fiye da kowanne mutum a duniyar nan - Toke Mokinwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/090a198b0be522c5.jpeg?v=1)
Toke Mokinwa ba bakuwa bace a kafafen sada zumuntar zamani. Toke ta jawo cece-kuce ne a kafar sada zumuntar zamani ta tuwita saboda ra'ayinta da ta bayyana a kan mazan da ke cin amanar matansu.
![Oyo: Gwamnati ta tunbuke rawanin sababbin Sarakunan da aka kafa a 2017](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dfdc4adb508185f8.jpeg?v=1)
Gwamnan PDP ya karbe sarautar da aka yi wa Sarakuna 21. Hakan na nufin an ruguza rawanin Sarakunan da aka kafa a 2017 wanda ya hada fada tsakanin Mai martaba Olubadan na kasar Ibadan, Saliu Adetunji da ‘yan majalisarsa.
![Mutane za su yabawa aya zaki muddin aka nemi Fulani aka rasa - MACBAN](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3f7ec42e2fd9376d.jpeg?v=1)
Wata shugabar Fulani ta bayyana gagarumar gudumuwar da Makiyaya su ke badawa a kasar nan inda ta fadi mataki daya da Fulani za su dauka ‘Yan Najeriya su dandana kudarsu.