Taraba
Tsohon dan majalisar wakilai da ya wakilci jihar Taraba sau biyu a majalisar kasa ya fita daga jam'iyyar APC. Dan majalisar bai yanke matsayar shiga ADC ba.
NiMet ta ce za a samu saukar ruwan sama daga Litinin zuwa Laraba a sassan Najeriya, tare da gargadin ambaliya musamman a jihohin Adamawa, Bayelsa da Oyo.
NiMet ta hango ambaliya a jihohin Taraba, Kwara, Bayelsa da wasu, ta kuma gargadi manoma da matafiya da su kula da ruwan sama da iska mai karfi don gujewa hadurra.
An samu asarar rayukan wasu mutane bayan jirgin ruwan da suke ciki ya gamu da hatsari a jihar Taraba. Kayayyaki da motoci sun nutse bayan jirgin ya kife.
Gwamnatin jihar Taraba ta fito ta yi magana kan rahotannin da ke cewa Gwamna Agbu Kefas na shirin sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa ADC ta 'yan hadaka.
'Yan ta'adda da ake zargin Fulani makiyaya ne sun kone gidaje 100 a yankin Bandawa Gwenzu na karamar hukumar Karim Lamido a Taraba. Mutum 1 ya mutu.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, wasu a Jalingo sun bukaci jam'iyyar ADC ta tsayar da Jonathan takara a 2027 domin sauke Bola Tinubu daga mulki.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wani mummunan hatsari ya faru a kasuwar Mile 6 da ke Jalingo a jihar Taraba wanda ya yi sanadin rayuka.
Majalisar dokokin jihar Taraba, ta musanta jitacjitar da ke cewa tana shirin sauya mataimakin jihar daga kan mukaminsa. Ta ce ko kadan ba haka zancen yake ba.
Taraba
Samu kari