Taraba
An kona gidaje 15 bayan da rikici ya barke tsakanin kabilun Tiv da Jukun a jihar Taraba. An jikkata mutum daya da harbin bindiga. An kona kayan abinci.
Bayan shafe wata 4 babu labari, mataimakin gwamnan Taraba, Alhaji Aminu Alkali, ya dawo Jalingo bayan rahoto ya ce ya yi jinya a Abuja da kasar Masar.
rundunar 'yan sandan jihar Gombe ta kama wani matashi mai suna Joseph Babari da aka dauka haya domin yin fada a jihar Filato. An kama shi da bingida a Gombe.
Jihohi 6 da suka hada da Akwa Ibom, Bayelsa, Delta, Enugu, Ribas da Taraba na karkashin mulkin PDP tun 1999 ba tare da jama'a sun sauya jam'iyyar da suke zabe ba.
Hon. Mike Dio Jen ya yi murabus daga kujerar ɗan Majalisar dokokin jihar Taraba domin karɓar muƙamin kwamishina da Gwamna Agbu Kefas ya naɗa shi.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wani dan bindiga da aka dade ana nema ido rufe mai suna Dogo a jihar Taraba. An kama wani mutum mai karya soja a Taraba.
NiMet ta yi hasashen ruwa da tsawa daga Lahadi zuwa Talata. Yayin da aka lissafa jihohin da abin zai shafa, hukumar ta ba mutane shawarar abin da za su yi.
Tsohon ministan tsaron Najeriya, Janar Theophilus Danjuma, ya yi kira ga 'yan Najeriya da su tashi tsaye domin kare kansu saboda gwamnati ba za ta iya ba.
Gwamna jihar Taraba, Agbu Kefas ya amince da ɗaukar wasu mata 2 aiki saboda sun fito a bainar jama'a sun bayyana cewa suna ɗauke da cutar kanjamau.
Taraba
Samu kari