Sule Lamido
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce kiraye-kirayen da ake yi a kan tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari daga mulki bai dace ba kuma ba zai.
Tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamiɗo ya ce jam'iyyar People's Democrat Party (PDP) ce kaɗai zata iya warware matsalolin Najeriya ta wanzar da arziki a ƙasar
Gwamna Sule ya bayyana hakan ne yayin da ya jagoranci wakilcin gwamnatin jihar Nasarawa zuwa Maiduguri domin yi wa gwamna jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ta'
Hajiya Naja’atu Mohammed ta ce ‘Yan Arewa munafukai, matsorata, da barayi ne. Shi kuma Sule Lamido ya ce Buhari ya tashi cikin tsakar dare, ya yi Sallah ya tuba
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido kasar Najeriya ta cimma wasu nasarori a cikin shekaru sittin, to amma ya ce nasarorin ba su kai yadda ya kamata ba.
Sule Lamido ya ce dole ne shugabannin Najeriya su san cewa ta yi masu rana tsawon shekaru da dama, don haka hakkinsu ne su saka mata wajen ganin bata balle ba.
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya jadadda cewar jama’ar Kasar na da damar sauya gwamnati a hannunsu, amma suna iya zama wawaye idan suka bi farfaganda.
A ranar Alhamis ne Atiku, dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2019, ya wallafa a shafinsa na tuwita cewa; "PDP ce kyakyawan misali na jam'iyyar da zata kar
Gwamnonin PDP sun fadi ‘Dan siyasa 1 da dole ayi aiki da shi a zaben 2023. Gwamnonin Jam’iyyar PDP sun yabawa aikin tsohon Gwamnan Jigawa watau Sule Lamido.
Sule Lamido
Samu kari