Sule Lamido
Jagora a kungiyar NADECO, Jumoke Ogunkeyede ya bayyana yadda Bola Tinubu ya shiga damuwa a lokacin rigimar zaben 1993 slda aka soke da gudunmawar da ya bayar.
Fadar shugaban kasa ta ce Bola Tinubu da mahaifiyarsa ba su da hannu wajen rusa zaben MKO Abiola na 1993. Sule Lamido ne ya ce ya taimaka wajen rusa zaben.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana aniyarsa ya ganin cewa mai girma Bola Tinubu ya rabu da mulki a babban zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Bola Tinubu yana ikirarin dimokuradiyya yana yana take ta. Ya ce Tinubu na shirin dagula tarihin 12 ga Yuni.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wik, ya yi martani mai zafi ga Sule Lamido bayan ya zarge shi da zama annoba ga jam'iyyar adawa ta PDP.
Sule Lamido ya ce ba zai sake zuwa taron PDP ba ma damar jam'iyyar ba ta kori Wike da Ortom ba. Lamido ya kuma Wike bala'i ne domin yana cin dunduniyar jam'iyyar.
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya ce matuƙar PDP ta rushe to Najeriya za ta shiga babbar matsala domin za a samu shugaban kasa ɗan kama karya.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya zargi tsohon Shugaba Goodluck Jonathan da kulla makirci a kan dansa a 2015 inda ya ce ya gargadi tsohon shugaban.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya yi magana kan alakar da ke tsakaninsa da marigayi Janar Sani Abacha tun farkon abotarsu har zuwa cafke shi.
Sule Lamido
Samu kari