Sule Lamido
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya gargadi kan ƙoƙarin raunana PDP, yana mai cewa lalata jam'iyyar na iya haifar da rushewar dimokaradiyya a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce fushi da jin haushi da kuma hassada ba zai taimaka wa 'yan adawa su kayar da Bola Tinubu ba a siyasa.
Tsohon dan takarar gwamna a Jigawa, Mustapha Sule Lamido ya ce PDP ta gargadi ‘yan Najeriya game da wahala tun kafin zaben 2023, amma mutane suka ki sauraro.
Bayan Nasir El-Rufai ya kira jiga-jigan PDP su koma SDP, tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya ce ba shi da darajar shugabanci da zai iya janyo su.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya caccaki salon mulkin jam'iyyar APC inda ya ce ya yi kamanceceniya da na Fir’auna wurin ganawa al'umma azaba.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce a yanzu haka malamai sun kore su a siyasa sun fara yakin neman zabe suna nuna wanda ya kamata a zaba.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya zargi gwamnatocin APC da rashin fadawa yan Najeriya gaskiya game da halin da kasar ke ciki sabanin na PDP.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya caccaki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matakin da ya dauka na tafiya hutu a birnin Landan na Burtaniya.
Tsohon Minista a Najeriya, Sule Lamido ya ce tsohon shugaban kasa bai so Bola Tinubu ko Yemi Osinbajo ba a zaben 2023 inda ya ce ya so Ahmed Lawan ya gaje shi.
Sule Lamido
Samu kari