Sule Lamido
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sule Lamido, ya yi kira da babban murya ga shƴgaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan bashin da MKO Abiola ya biyo gwamnatin tarayya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa sukar da ake yi wa gwamnatinsa ba za ta kawar masa da hankali wajen hana shi yin abin da ya dace ga Najeriya ba.
Olusegun Obasanjo, Atiku Abubakar, Namadi Sambo, Ken Nnamani, Paius Ayim, sun isa wurin ƙaddamar da littafin tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido.
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya gargadi kan ƙoƙarin raunana PDP, yana mai cewa lalata jam'iyyar na iya haifar da rushewar dimokaradiyya a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce fushi da jin haushi da kuma hassada ba zai taimaka wa 'yan adawa su kayar da Bola Tinubu ba a siyasa.
Tsohon dan takarar gwamna a Jigawa, Mustapha Sule Lamido ya ce PDP ta gargadi ‘yan Najeriya game da wahala tun kafin zaben 2023, amma mutane suka ki sauraro.
Bayan Nasir El-Rufai ya kira jiga-jigan PDP su koma SDP, tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya ce ba shi da darajar shugabanci da zai iya janyo su.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya caccaki salon mulkin jam'iyyar APC inda ya ce ya yi kamanceceniya da na Fir’auna wurin ganawa al'umma azaba.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce a yanzu haka malamai sun kore su a siyasa sun fara yakin neman zabe suna nuna wanda ya kamata a zaba.
Sule Lamido
Samu kari