Sule Lamido
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce a yanzu haka malamai sun kore su a siyasa sun fara yakin neman zabe suna nuna wanda ya kamata a zaba.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya zargi gwamnatocin APC da rashin fadawa yan Najeriya gaskiya game da halin da kasar ke ciki sabanin na PDP.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya caccaki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matakin da ya dauka na tafiya hutu a birnin Landan na Burtaniya.
Tsohon Minista a Najeriya, Sule Lamido ya ce tsohon shugaban kasa bai so Bola Tinubu ko Yemi Osinbajo ba a zaben 2023 inda ya ce ya so Ahmed Lawan ya gaje shi.
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya yi magana kan zaben 2027 inda ya ce Bola Tinubu zai yi wahalar kayarwa a zaɓen 2027 da ake tunkara saboda yadda ya kama kasa
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa kundin tsarin mulki ba shi ba ne matsalar kasar nan. Tsohon gwamnan ya ce matsalar na wajen shugabanni.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma jigo a PDP, Sule Lamido ya bayyana gaskiya kan cewa Bola Tinubu ne ya gina Legas. Ya ce PDP na shirin kawo agaji a Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar Labor, Peter Obi ya bayyana dalilan da suka sa ya ziyarci Atiku Abubakar, Bukola Saraki da Sule Lamido.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023, Peter Obi ya kai ziyara ga tsohon gwamnan jihar Jigawa yayin da aka fara jita-jitar zai sauya sheƙa zuwa PDP.
Sule Lamido
Samu kari