Jihar Sokoto
Kudurin sabunta dokar Masarautar Sokoto ya tsallake karatu na daya da na biyu a zauren majalisar Sokoto. Ana fargabar kudurinzai rage ikon Sarkin Musulmi
Gwamnatin jihar Sakkwato karkashin Gwamna Ahmed Aliyu ta musanta zargin cewa tana wasu shirye-shirye ta bayan fage domin sauke Mai alfarma Sarkin Musulmi.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya nemi a sanya masarautu a cikin kundin tsarin mulkin Najeriya domin kare su daga barazanar rugujewa.
Yan bindiga sun kai hari kan matafiya a hanyar Sokoto zuwa Kaduna inda suka kashe Farfesa Yusuf Saidu na jami'ar Usman Danfodiyo. Jami'ar ce ta sanar da haka.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gargadi gwamnatin jihar Sokoto kan yunkurin da ta ke yi na cire sarkin musulmi, daga mukaminsa bayan MURIC ta fallasa.
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC) ta yi zargin cewa gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu na shirin tsige Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya yi magana kan siyasar uban gida da aje yi a Najeriya inda ya bayyana matsayarsa kan haka.
Yayin da ake ci gaba da bikin sallah, wasu tsagerun 'yan bindiga sun hallaka wasu mutane a jihar Sokoto da basu ji ba basu gani ba daren Lahadi kamar yadda ya zo.
Yayin da ake shirye shiryen babbar Sallah, wasu gwamnoni sun fara kokarin biyan ma'aikata albashi yayin da wasu kuma suka raba masu goron sallah.
Jihar Sokoto
Samu kari