Siyasar Najeriya
Wani babban jigon jam'iyyar APC mai mulki, kuma tsohon ɗan takarar gwamna a jihar Yobe, Alhaji Aji Kolomi, ya bayyana ficewar sa daga cikin jam'iyyar APC .
Kungiyar matasa daga arewacin Najeriya sun nemi jam'iyyun siyasa su mika tikitin sugabancin kasa a zaben 2023 ga jagoran jam'iyyar APC Asiwaju Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Ganduje, ya bayyana cewa dama can an san siyasa da sulhu matukar ana bukatar cigaba, dan haka zadu yi sulhu a tsakanin su.
Shugaban kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar APC ta ƙasa, gwamna Mai Mala Buni, ya karbi mataimakin shugaban PDP da wasu jiga-jigai da suka sauya sheka zuwa APC.
Muhuyi Magaji Rimin-Gado ya nuna damuwa kan yadda wasu mutane ke bibiyarsa bayan da aka sake zarginsa da rashawa. Ya ce yana tsoron abin da zai faru dashi.
Rundunar yan sandan ƙasar nan ta bada umarnin zurfafa bincike kan faifan bidiyon dake yawo na wani jami'in ɗan sanda yana kaɗa kuri'a a wurin zaben APC na Kano.
Rikici ya kunno kai a jam'iyyar APC yayin da aka rantsar da 'yan wani tsagi bayan gudanar da zabe da taron gangami a makon da ya gabata a jam'iyyar ta APC a kas
Jigon jam'iyyar adawa PDP, Raymond Dokpesi yace yan fafutukar awaren IPOB, karkashin jagorancin Nnamdi Kanu, sune zasu hana yan Najeriya su amince da Igbo.
Tuni EFCC ta fara bincike kan zargin da Pandora Papers ta fitar na wasu jiga-jigan siyasar Najeriya. EFCC ta fara bincikar mutane 7 daga cikin wadanda ake zargi
Siyasar Najeriya
Samu kari