Siyasar Najeriya
An ji Bola Tinubu ya na sukar shugaba Muhammadu Buhari a fakaice, sannan ya kara nanata maganar cewa katin PVC su na tashi aiki idan har ba a sabunta su ba.
Nyesom Wike, gwamnan jihar Ribas, ya ce idan da Abdullahi Ganduje, takwaransa na jihar Kano ya fito takarar shugabancin kasa a 2023, da sai ya janye takarar.
Bayan cece-kuce da shirye-shiryen siyasa, a yammacin yau (Talata) tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso zai bayyana sha'awar tsayawa takarar shugabanci.
Babban limamin cocin nan da ke tasa shugaba Buhari a gaba, Matthew Kukah, ya ce Aisha Buhari, uwargidan shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya)
Ministan ayyuka na musamman da harkokin gwamnatoci, Sen. George Akume, ya ce mambobin jam’iyyar APC za su ci gaba da habaka saboda ayyukan Buhari ne kawai.
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya amince da murabus din kwamishanoni bakwai cikin kwamishanoninsa da suka yi murabus don takarar kujerar siyasa.
A ranar Litinin, 18 ga watan Afrilu, Gwamna Abdullahi Ganduje ya fada ma Nyesom Wike cewa ba zai kai labari ba a kokarinsa na son zama shugaban kasa a 2023.
A kalla kwamishinoni 53 da wasu hadiman gwamnonin jiha ne suka yi murabus daga mukamansu domin neman kujeru kafin zuwan zaben 2023, ministocin Buhari sun ki.
Ana ganin yawan adadin wakilai da jihohi ke da shi zai taka muhimmiyar rawa wajen tantance abun da kowani dan takara zai samu a zaben fidda gwanin jam'iyya.
Siyasar Najeriya
Samu kari