Siyasar Najeriya
A bangare guda, kamar yadda jam’iyyar adawa ta PDP, APC ma ta yi fatali da bukatar da hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta yi na gudanar da gwaje-gwajen.
Mataimakin shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) Salihu Lukman ya yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari kada ya tilasta musu zaben wani dan takaran.
Sanata Ebenezer Ikeyina, a ranar Talata ya zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) kamar yadda Vanguard ta rahoto. Shugaban Kw
Dan takarar gwamnan APC a Kano, Sha’aban Sharada, ya yi zargin cewa an kashe wasu magoya bayansa yayin da wasu suka jikkata a zaben da aka gudanar a makon jiya.
Yayin da ake shirye shiryen tunkarar zaben gwamnan a jihar Ekiti, jam'iyyar APC mai mulki ta samu karin goyon baya, mambobin LP kusan 1000 sun sauya sheka.
Yayin da ya ke bayyana cewa, jam’iyyar APC, kasancewar ta mai shugaban kasa mai ci, ya ce ana sa ran abubuwa da yawa daga gare ta ta fuskar alkibla da shugabanc
Bayan janyewar wanda ke neman tikitin tare da mara baya ga Kwankwaso, NNPP a jiya Talata ta ba tsohon gwamnan Kano tikitin tsayawa takarar kujera lamba ɗaya.
Wata kungiya ta Malaman musulunci sun bayyana cewa za su nuna turja a duk wani yunkuri na hana Bayarabe Musulmi zama shugaban kasa a babban zaben 2023 mai zuwa.
Wani lauya ya je kotu a Abuja, ya shigar da kara a kan Atiku Abubakar, PDP da INEC. J. Jideobi ya na ikirarin Mai neman takarar ba cikakken ‘dan Najeriya ba ne.
Siyasar Najeriya
Samu kari