Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar African Democratic Party kuma shugaban Roots TV, Dumebi Kachukwu, a ranar Laraba ya bayyana cewa matarsa ta roke shi ya b
Masu ruwa da tsaki daga Kudu maso gabashin Najeriya su na neman tada rikici a PDP. Akwai ƙura: Ibo sun huro wuta sun ce bai dace PDP ta dauki Nyesom Wike ba.
Majalisar Dokoki na Jihar Kano, a ranar Laraba ta amince da bukatar da Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar ya nema na ciyo bashin Naira biliyan 10 daga banki. Ami
Kungiyar APC ta nemi dan takararta na shugaban kasa, Bola Tinubu, da ya duba sannan ya zabi gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani Bello a matsayin mataimakinsa.
A cewarsa, ya zo ne domin ganin shugaban kasar a ziyarar godiya da ya kawo masa na damar shiga wannan atisayen zaben da aka kammala a kwanakin nan a Abuja.
Gwamnan jam'iyyar APC mai ci ya fatattaki wani kwashinansa bisa kin yin ayyukan da suka rataya a wuyansa. Ya bayyana haka ne a cikin wata sanarwar da aka fitar.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Kalu, ya ce zai yi aiki don nasarar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu, a 2023.
Babban Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Halliru Maraya, ya ce haɗa shugaban kasa da mataimaki duk musulmai ya saɓa wa addinin Allah a ƙasa Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya shirya wani taron tattaunawa da gwamnonin da aka zaba a dandalin jam’iyyar PDP na kasar nan
Siyasar Najeriya
Samu kari