Siyasar Najeriya
Nasir El-Rufai ya fito Twitter ya caccaki magoya bayan ‘Dan takaran LP. A dalilin maganar da El-Rufai ya yi, an samu wanda ya kai korafi domin a taka masa burki
Bayan shirya zama ranar Litinin da nufin kawo karshen sabanin Atiku Abubakar da gwamna Nyesom Wike, an ɗage zaman saboda kowane ɓangare na yin wasu harkoki.
Nyesom Wike ya fasa-kwan PDP, ya tona wadanda suka hana a ba shi tikitin Mataimakin Shugaban kasa. Wike ya ci burin Atiku Abubakar zai dauke shi bayan rasa tuta
A baya dai kungiyar Miyetti Allah ta ce al’ummar Fulani ba za su goyi bayan takarar Peter Obi ba, inda ta bayyana shi a matsayin mutum mai tsananin kabilanci.
Shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa da ke shan matsin lamba, Dakta Iyiochia Ayu, ya ce bai yi murabus ba kuma ba zai yi ba har sai lokacin da aka ɗibar masa ya kare.
Yayin da gwamnoni ke yunkurin shiga don kawo karshen sabanin Atiki da Wike. Msmbobin PDP sama da 600 sun tattara kayansu sun koma APC a jihar Gombe jiya Lahadi.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya naɗa sabbin kwamishinoni 8 da zasu maye gurbin waɗan da suka aje aikin su domin tsaya wa takara a 2023.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Mista Peter Obi ya caccaki jam’iyyar APC mai mulki da PDP kan gazawar da suka yi a bangaren mulki tsawon shekaru.
INEC ba ta san da labarin ba ta san da zaman Ahmad Ibrahim Lawan da Godswill Akpabio. A karshe dai jam’iyyar ta rasa shiga takarar Sanata a Yobe da Akwa Ibom.
Siyasar Najeriya
Samu kari