Siyasar Najeriya
Hotunan wata wayar salula da aka kera dauke da hotunan Bola Tinubu da tambarin jam’iyyar APC ta bazu a kafafen sada zumunta, gabanin zaben 2023 mai zuwa...
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Kwankwaso, ya roki mazauna Osun su fito kwansu da kwarkwata su zabi jam'iyyar NNPP mai kayan marmari don kawo canji mai amfani.
Yayin da lokaci ya kara gabatowa, an rabawa Tinubu hankali a kan Abokin takara. Kungiyar CNYY da APC Media and Mobilisation for BAT’23 sun bada shawararsu.
Jam’iyyar PDP a Gombe ta sha yabo kan zaben tsohon Manajan Darakta kuma Shugaban Bankin Sun Trust, Jibrin Muhammad Barde, a matsayin dan takarar Gwamna a 2023.
A zabe mai zuwa, tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo bai tare da Atiku Abubakar, Bola Tinubu da Rabiu Kwankwaso. Mahadi Shehu yace ya bi bayan Peter Obi ne.
Har yanzun dai rikicin jam'iyya PDP ƙara tsananta yake yayin da babbar Kotun tarayya ta soke cancantar ɗan takarar gwamnan jihar Delta, ta umarci a ba na biyu.
Gwamnatin jihar Anambra ta rusa cocin Mountain of Holy Ghost Intervention and Deliverance da ke hannun fasto Chukwuemeka Ohanaemere da aka fi sani da ‘Odumeje’
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Ogo-Oluwa/Surulere a majalisar dokokin jihar Oyo, Honarabul Simeon Oyeleke ya fice daga jam’iyyar APC zuwa PDP...
Za a ji labari an kai karar Bola Tinubu a wani kotun Abuja, ana neman hana shi canza Abokin takarar wucin gadin da ya ba hukumar INEC sunansa domin zaben 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari