Siyasar Najeriya
Joe Igbokwe, makusancin Bola Ahmed Tinubu, ya bankado abinda Ribadu, tsohon shugaban hukumar EFCC yace gane da tsohon gwamnan jihar Legas yayin da yake EFCC.
Shugaban APC, Abdullahi Adamu, ya ce rikicim cikin gidane ya haddasa faɗuwarda jam'iyyar ta yi a jihar Osun, idan hakan ta cigaba da faruwa APC na cikin haɗari.
Misis Titi Abubakar, uwargidar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023 mai zuwa ta roki mata da matasa da su zabi mijinta domin ceto kasar.
Gabannin babban zaben 2023 mai zuwa, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso ya kai ziyara jihar Benue inda ya kaddamar da ofishin kamfen.
Obahiagbon ya bayyana magoya bayan Peter Obi a matsayin yan Najeriya da suka gaji da yan siyasa na yanzu kuma suke son wani sabon abu. Jigon na jam'iyyar APC ya
Gwamnan jihar Abiya, Ikpeazu, ya sha alwashin neman hakkinsa a gaban Kotu kan wani ɗan majalisar jiharsa, Hon. Ginger Onwusibe, da ya masa baraazana da rayuwa
Yayin da sauran makonni kaɗan a fara yakin neman zaɓen 2023, wata majiya tace Atiku da gwamna Wike sun amince zasu sake zama ranar 7 ga watan Satumba, 2022.
Sabuwar dokar jihar Kogi ta kallafa miliyan goma kan 'yan takarar shugabancin kasa a zaben 2023 kafin a barsu saka fastoci da manyan allunan kan titi na kamfen.
Gwamnan Ebonyi na jam'iyyar APC, Dave Umahi, ya bayyana cewa takwarorinsa na kudu ciki har da Wike sun amince mulki ya koma hannun ɗan kudu bayan Buhari a 2023
Siyasar Najeriya
Samu kari