Siyasar Najeriya
Gwamna Samuel Ortom na Jihar Benue ya goyi bayan yunkurin da majalisar dattawa na tsige Shugaba Muhammadu Buhari saboda matsalar tsaro da ke adabar kasar.A cew
Jigo a APC, Sanata Adeseye Ogunlewe, yace dalilai na addini da kabilanci ne zasu kawo cikas ga yunkurin da wasu yan majalisar tarayya ke yi na tsige Buhari.
A jiya ne muka fahimci cewa Hajiya Yadoma Bukar Mandara ta fice daga motar Muhammadu Buhari, a halin yanzu ta cire rai wani ‘dan siyasa zai iya gyara kasar nan.
A wannan rahoto, mun tattaro jerin wasu daga cikin kusoshin APC da suka fice daga jam’iyyar, ko suke shirin juyawa Bola Tinubu baya saboda ya ki daukar Kirista.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, a ranar Juma'a ya ziyarci Ilorin, Jihar Kwara don neman albarka daga Sarkin Ilorin, Al
Daga karshe dai tsohon wakilin Ribas ta Kudu maso Gabas a majalisar dokokin kasa, Sanata Magnus Abe ya tabbatar da sauya sheka zuwa jam’iyyar SDP mai doki.
Gwamnan Ribas, Nyesom Wike ya ce dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya sharara karya da dama yayin hirar da aka yi da shi kwanan nan.
Wasu ’yan daba sun kai farmaki cocin St. Bridget Catholic da ke ljesha, Surulere Legas, tare da kwashe injinan jami’an INEC da ke aikin rajistar PVC da ake.
Wani dan babban jam'iyyar PDP, wanda ya yi alkawarin ba zai taba aske gashin kansa ba har sai Shugaba Buhari ya yi murabus ya koma APC, kuma an masa aski an da
Siyasar Najeriya
Samu kari