Siyasar Najeriya
Kasa da watanni 5 da suka rage zaben 2023, 'yan Najeriya zasu damka maokamrsu a hannun 'yan siyasa inda zasu yi zaben shugaban kasa da zai karba ragamar kasar.
Jim kadan bayan tsige kakakin majalisar dokokin jihar Ogun Olakunle Oluomo, hukumar EFCC ta shigar da wasu tuhume-tuhume 11 kansa tare da wasu mutum uku...
Za a ji jam’iyyar APC ta dakatar da ‘Dan Majalisa saboda yana adawa da Gwamna a Ogun. Shugabannin Jam’iyyar APC a jihar suka dakatar da Dare Kadiri daga APC
Rikicin jam'iyyar APC reshen jihar Enugu ya buɗe sabon shafi yayin da ɗan takarar gwamna, Uchenna Nnaji, ya nemi uwar jam'iyya ta rike kuɗin kamfen ɗin Tinubu.
Yayin da zaben 2023 ke kara karatowa, sufeto-Janar na ‘yan sanda (IGP), Usman Alkali Baba, ya yi tsokaci game da faruwar zaben, inda yace sam babu wata barazana
Tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya shawarci matasan Najeriya da su zabi wadanda za su karfafa zaman lafiya da hadin kan kasar nan a babban zabe mai zuwa.
Joe Igbokwe, makusancin Bola Ahmed Tinubu, ya bankado abinda Ribadu, tsohon shugaban hukumar EFCC yace gane da tsohon gwamnan jihar Legas yayin da yake EFCC.
Shugaban APC, Abdullahi Adamu, ya ce rikicim cikin gidane ya haddasa faɗuwarda jam'iyyar ta yi a jihar Osun, idan hakan ta cigaba da faruwa APC na cikin haɗari.
Misis Titi Abubakar, uwargidar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023 mai zuwa ta roki mata da matasa da su zabi mijinta domin ceto kasar.
Siyasar Najeriya
Samu kari