Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya kawo wani batu mai daukar hankali, ya ce PDP ne gatan jihar Katsina na wai APC ko su Buhari ba a jiya dai Talata.
Da safiyar Laraban nan muke samu ya nuka cewa shugaban majalisar dokokin jihar Taraba, Farfesa Joseph Kunini, ya yi murabus daga kan mukaminsa kan dalilai.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta yayin da aka ga yana ba wani dattijo kudi a hannu. Jama'ar Twitter sun yi ta.
Daruruwan mambobin jam'iyyar APC a karamar hukumar Epe a jihar Legas sun sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP, sun raba jiha da Tinubu da Sanwo-Olu sun rungumi Atiku.
Jam'iyyar PDP ta samu karuwa da a kalla mambobin 92,000 a Jihar Katsina da suka sauya sheka daga APC da wasu jam'iyyun. An tarbe su ne yayin kamfen din Atiku.
Sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir Usman, ya faɗa wa ɗan takarar shugaɓan kasa a inuwar PDP cewa zai uya cika burinsa na zama shugaban kasa a Najeriya.
Kamar yadda aka yi da aka yi ambaliya a Jigawa da gobara a Kano, ‘Dan takaran PDP watau Atiku Abubakar ya bada N50m ga wadanda rashin tsaro ya rutsa da su.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya yi alkawarin bude iyakokin kasar nan idan ya yi nasarar lashe zaben 2023 mai zuwa. Ya kuma fadi abin da zai ASUU.
Doyin Okupe, darakta janar na kungiyar kamfen din Peter Obi da Datti Baba-Ahmed, yayi murabus daga mukaminsa a ranar Talata a wasikar da ya aikewa Peter Obi.
Siyasar Najeriya
Samu kari