Shugaban Sojojin Najeriya
Majalisar wakilan Najeriya ta jinjinawa sojojin kasar bisa yadda su ka alkinta kasafin kudin 2024 wajen yaki da 'yan ta'addan da su ka hana jama'a sakat.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa ta na bakin kokarinta domin ganin an kawo karshen ta'addanci a fadin Najeriya, ta nemi karin tallafin gwamnati.
Rundunar sojin saman Najeriya ta musanta rahoton da ke yawo cewa jirgin yakin sojoji ya yi kiskure soye mutanen da ba ruwansu a jihar Zamfara ranar Asabar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da sashi na 26 na sabuwar dokar da ta haramta auren jinsi da lamarin yan daudu tsakanin sojojin Najeriya.
Labari mai zafi ya zo mana cewa ana tunanin jami'an tsaron Najeriya sun sake yin kuskure. Wannan karo an saki bam da ya kashe mutane da dam dama a jihar Zamfara.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce jami'an sojoji sun yi nasara kan ƴan ta'adda a Operation daban-daban da suka kaddama cikin mako guda a ƙasar nan.
Yayin da ta'addanci ke kara ƙamari, Babban Hafsan Tsaro, Janar Christopher Musa, ya yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya ta binciki kudin da ake taimakon Boko Haram.
Babbat hedkwatar rundunar sojin Najeriya watau DHQ ta bayyana ainihin abinda ya faru a lokacin da ƴan ta'adda suka farmaki sansanin sojoji a jihar Borno.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da alawus na ritaya ga shugabannin soja, ciki har da neman lafiya a waje, motoci da hadiman gida. Kungiyoyin likitoci sun nuna adawa.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari