Labaran Rasha
A yau ne ake sa ran za a yi zaman sulhu na biyu tsakanin kasar Rasha da ta Ukraine. Wannan na zuwa ne bayan da aka yi zama na farko, ba a cimma wata matsaya ba.
Yayin da kasashen Duniya ke cigaba da ɗaukar natsaya, wasu na goyon bayan Rasha wasu kuma sun yi Allah wadai, kasashe 17 a Afirka sun ki Allah wadai da lamarin.
Wani dan kasuwa kuma biloniya dan kasar Rasha ya ayyana neman Shugaba Vladimir Putin ruwa a jallo saboda kai wa Ukraine hari. Alex Konanykhin, dan kasuwan ya sa
A yakin da ake ci gaba gwabzawa tsakanin Rasha da Ukraine, an samu akalla mutane sama da miliyan daya da suka bar Ukraine zuwa wasu kasashen makwabta a makon.
Wasu ɗaliban Najeriya dake cikin Birnin Sumy a kasar Ukraniya sun makale yayin da sojojin rasha suka zagaye birnin baki ɗaya a yaƙin da ya shiga kwana na 7 yau.
A karon farko, gwamnatin kasar Rasha ta bayyana adadin dakarun da ta rasa kawo yanzu tun lokacin da Vladimir Putin ya kai fara kai hari kwace Ukraine a makon.
Najeriya na cikin jerin kasashen duniya 141 da suka kada kuri'a ranar Laraba a majalisar dinkin duniya don a hukunta Rasha bisa hare-haren da take kaiwa kasar.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana shirinta na fara aikin tashar makamashin nukiliya, ta ce za ta fara aikin nan ba da dadewa ba. Ta hada kai da kasashen da za ayi.
A wani sabon faifan bidiyo da @saintavenue_ent1 ya yada a Instagram, wata mata ta tambayi wani karamin yaro yayin da yake sharbar kuka. Ya bayyana dalili kukans
Labaran Rasha
Samu kari