Jihar Rivers
Matasa masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa sun kewaye gidan ministan Abuja, Nyesom Wike a birnin Fatakwal da ke jihar Rivers suna ihu da taken Najeriya.
Wasu tsagerun ƴan daba da suka saje da masu zanga zanga sun tafka ɓarna a hedkwatar jam'iyyar APC da ke Fatakwal, babban birnin jihar Ribas, sun lalata kayayyaki.
Zanga-zanga a Najeriya ta sauya sabon salo bayan matasa sun tare tawagar motocin Gwama Siminalayi Fubara na jihar Rivers inda suka bukaci ya fito ya musu jawabi.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya bayyana cewa duk wanda yake sha'awar fita zanga-zanga ga fili nan ga mai doki, su kam za su zauna su ci abinci.
Tsofaffin shugabannin ƙananan hukumomi 23 da aka sallama sun yi barazana ga Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers kan kin bin umarnin Kotun Koli.
Jam’iyyar APC ta yi wani babban ikirari game da siyasar tsohon ministan sufuri kuma tsohon dan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi a halin yanzu.
Babbar kotun da ke jihar Rivers ta tanadi hukunci kan shari'ar da ake yi bayan korar shugabannin jam'iyyar APC a inda ta ci tararsu makudan kudi har N300,000.
Gwamnatin jihar Ribas ta musanta rahoton cewa za ta yiwa ma'aikata sabon mafi karancin albashi. Gwamna Siminalayi Fubara ne ya musanta labarin biyan N80,000.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun samu matsaya kan rikicin siyasar jihar Rivers tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom Wike. Sun goyi bayan Fubara.
Jihar Rivers
Samu kari