Jihar Rivers
Za a ji labarin yadda wani mutumin Nyesom Wike ya tabo gwamnan jihar Ribas, amma tuni Mai girma Simi Fubara ya maida martani mai kaushi a Fatakwal.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce ya yi nasarar kan abokan gaba a jihar da suke neman kawo masa cikas a cikin gwamnatinsa a wannan hali.
Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce rigingimun siyasar jihar Rivers ba su ɗauke masa hankali daga aikin da shugaban ƙasa Tinubu ya ɗora masa ba.
Siyasar Najeriya tana zuwa da kalubale da yawa da suka haɗa da neman iko kan mulki na tsawon lokaci da kuma cin amana daga yaran siyasa ga masu gidansu.
Yayin da rikici ke ƙara ƙamari tsakanin ministan Abuja da Gwamna Siminalayi Fubara, kwamishinan sufuri, Jacobson Nbina, ya yi murabus daga muƙaminsa.
Kwamishinan ilimi na jihar Rivers, Prince Chinedu Mmon da takwaransa na ma'aikatar gidaje, Gift Worlu sun yi murabus daga gwamnatin Gwamna Siminalayi Fubara.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya zargi tsohon gwamnan jihar Nyesom Wike da ciwo basussukan da su ka kai biliyoyin Naira, inda yan kwangila ke neman a biya.
Rahotan da ke nuna cewa hukumar EFCC tana neman Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ruwa a jallo ba gaskiya bane, kamar yadda sahihin bincike ya nuna.
Tsohon kakakin wani tsagi na majalisar jihar Rivers, Edison Ehie, ya tariyo yadda aka taba ba 'yan majalisar jihar makudan kudade domin su tsige Gwamna Fubara.
Jihar Rivers
Samu kari