Jam'iyyar PDP
Hukumar zaben mai zaman kanta, INEC ta bayyana zaben majalisar dokoki a Kaura Namoda ta Kudu a Zamfara wanda bai kammalu ba saboda soke wasu rumfunan zabe.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta samu nasara a zaben cike gurbi da aka gudanar na kujerar dan majalisar wakilai mai wakiltar Garki/Babura.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ayyana dan takarar jam’iyyar PDP, Folajinmi Oyekunle, a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbi a Ibadan ta Arewa.
Yar takarar jam’iyyar APC, Misis Adesola Ayoola-Elegbeji, ta lashe zaben cike gurbi na majalisar wakilai da aka gudanar a mazabar Remo, jihar Ogun da kuri'u 41,237.
Hukumar INEC ta bayyana sakamakon zaben cike gurbi da aka yi a mazabar Ganye a jihar Adamawa inda aka tabbatar da cewa jam'iyyar APC ce ya lashe zaben.
Ministan tsaron Najeriya, Badaru Abubakar ya kawo akwatinsa da tazara yar kadan tsakanin APC da PDP a zaben cike gurbin da ya gudana a Garki/Babura.
Jam'an tsaro sun cafke shugaban jam'iyyar PDP na jihar Ogun tare da wasu jami'an hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC), bayan an samu kudade a wajensu.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kaduna ta bayyana kudin da aka kwace daga hannun wakilinta ba na sayen kuri'u ba ne, kudin gudanar da harkokin zabe ne.
Ana ci gaba da gudanar da zaben cike gurbi yayin da rikici ya barke a zaben Edo inda aka lakada wa jami’in PDP duka saboda kin raba katin zabe ga masu kada kuri’a.
Jam'iyyar PDP
Samu kari