Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Gwamnatiɓ Tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana shirinta na gina tashoshin samar da wuta daga hasken rana wanda aka fi sani da sola a jihohi 19.
Gwamnatin Najeriya ta rage wutar lantarkin da ta ke ba kasar Nijar da kashi 42%. An dawo ba Nijar wuta megawatt 46 maimakon 80 da ake ba kasar Nijar a baya.
Gwamnatin Legas ta dira a kan kamfanin rarraba hasken wutar lantarki biyo bayan yadda ya ke lafta kudin wutar lantarki tsakanin jami'an gwamnati da takalawan jihar.
Kamfanonin da ke samar da wutar lantarki na Gencos sun bayyana cewa za su dakatar da aiki kan bashin Naira triliyan 4 da suke bin gwamnatin Najeriya.
Kamfanonin rarraba hasken wutar lantarki a Abuja, Eko, Enugu, Ikeja, Jos, Kaduna, Kano da Yola sun tsunduma a cikin matsala saboda aringizon kudin wuta.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa watau EFCC ta nuna wa kotu bidiyon bayanan da tsohon ministan makamashi, Saleh Mamman ya mata bayan ta gayyace shi.
Cibiyar bunkasa masana'antu masu zaman kansu CPPE ta gargadi gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu kan kokarin hana shigo da kayan sola Najeriya daga waje.
Gwamnatin jihar Kano ta aika tawaga ta musamman ga Darakta janar na hukumar wutar lantarkin karkara (REA), Injiniya Abba Ganduje, kan maganar wutar lantarki.
Rashin wutar lantarki ya shafi Bayelsa da Rivers, inda mutane ke fama da wahala sakamakon lalata turakun wuta na layin Owerri-Ahoada da ke ba jihohin wuta.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari