Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Za a ji cewa kungiyoyin ma'aikatan wuta guda biyu sun hade kai, sun bayyana shirinsu na tsunduma yajin aiki saboda gazawar kamfanin wuta na Abuja.
An nemi Shugaba Tinubu ya sallami ministan tsaro, Mohammed Badaru Abubakar; karamin ministan tsaro, Bello Matawalle; da ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu.
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da kudirin kafa da hukumar samar da wutar lantarki da za ta amfani jihohin Arewa da suka hada da Kano, Katsina da Jigawa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai sanya labule da kamfanonin samar da lantarki na Najeriya. Zaman na su na da nasaba da matsalolin da bangaren ke fsukanta.
Ministan makamashin Najeriya, Bayo Adelabu ya ce ba za a iya cigaba da biyan tallafin wutar lantarki a kasar ba. Ya ce dole ne kowa ya biya kudin wutar da ya sha.
UB Shehu ya rasa matarsa bayan an dauke wuta yayin da ake tsaka da yiwa matarsa tiyata a Neja, sannan janareto bai yi ki ba, lamarin ya dauki awa 11.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ba za ta iya ci gaba da biyan Naira biliyan 47 a kowace shekara kan wutar lantarki a Villa ba, shi ya sa za ta sanya sola ta N10bn.
Fadar shugaban kasa ta yi martani kan shirin saka wutar sola a Aso Villa da Bola Tinubu ke yi. Ta ce ko a fadar shugaban Amurka ma ana aiki da wutar sola.
Gwamnatin tarayya ta ware N10bn domin saka wutar sola a fadar shugaban kasa domin rage dogaro da wutar lantarki da rage kashe kudin wutar lantarki.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari