Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Lauya mai rajin kare hakkin dan Adam Femi Falana SAN ya dora laifin zugar da IMF da bankin duniya ke yi ne ya janyo karin kudin wuta a kasar nan.
Hukumar kashe gobara da bayar da agaji ta jihar Legas ta bayyana samun nasarar dakile wata mummunar gobara. Mutane 19 ne su ka ji munanan raunuka a gobarar
A zaman da ta yi na yau Talata, 30 ga watan Afrilu, majalisar wakilai ta bukaci hukumar NERC da ta dakatar da aiwatar da sabon kudin wutar da ta sanar a baya.
Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya tabbatar da cewa dole 'yan Najeriya su amince da karin kudin wuta ko kuma kasar ta fada mummunan yanayi na duhu.
Ministan wutar lantarkin Najeriya ya shawarci yan kasa da ka da su kuskura su biya kudin wutar da ba su sha ba. Ya bayyana haka ne a gaban kwamitin majalisa
Sanata Olubiyi Fadeyi, ya koka an karin kudin lantarki da gwamnatin tarayya ta yi inda ya ce yana kashe Naira miliyan daya a biyan kudin wutar lantarki kowane wata.
Mazauna Arewacin kasar nan sun koka kan yadda rashin wuta ke kara kamari duk da matsalar wuta. Masu sana'o'i na cewa zai durkusar da su da sana'o'insu
Gwamnatin tarayya ta bayyana kudurinta na yin gwanjon kamfanonin rarraba wutar lantarki na Abuja, Benin, Kaduna, Kano da Ibadan sakamakon rashin wadatuwar wuta.
Sakamakon ta'adin da wasu bata gari da suka yi na lalata hasumiyoyin da suke dauke da layukan wutar lantarki a hanyar Jos, jihohi uku sun shiga duhu a Arewa.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari