Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Kungiyar kwadago ta yi barazanar fara zanga-zanga a fadin Najeriya idan gwamnati bata janye karin kudin wuta da ta yi ba zuwa ranar Lahadi, 12 ga watan Mayu
An shiga jimami a unguwar Gama B dake jihar Kano bayan an tsinci gawar wani magidanci, Bello Bukar Adamu a karamar hukumar Kumbotso da ya bar gida ranar Lahadi.
Daga ranar 6 ga Mayu, 2024, abokan ciniki a rukunin 'Band A' da ke karkashin kamfanin rarraba wutar lantarki na Ikeja, za su rika biyan N206.80/kWh maimakon N225/kWh
Gwamnatin tarayya na yunkurin dawo da lantarki a wasu kananan hukumomi a jihar Sokoto bayan shafe sama da shekaru 10 ba wuta. Ministan makamashi ne ya bayyana haka.
Sakamakon dumbin bashin Naira biliyan 132.2 da kuma yunkurin cimma bukatun gida, Najeriya ta takaita tura wutar lantarki zuwa zuwa Benin, Niger, da Togo.
Kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) ta ba kamfanin rarraba wutar lantarki na Enugu wa'adi na daidaita wutar lantarki a yankin Kudu maso Gabas.
Sarkin Musulmi Alhaji Abubakar Sa'ad III na shawarci yan Najeriya su ci gaba da taya shugabanninsu da addu'a domin warware matsalolin da ake fuskanta.
Wata kotu a Kano ta dakatar da kamfanin KEDCO da hukumar NERC tilastawa kamfanoni biyan sabon kudin wutar lantarki har sai kotu ta kammala sauraron karar.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da shirinta na fara amfani da nukiliya wurin samar da wuta a kasar. Shugaban hukumar NAEC ne ya bada sanarwar a jiha Alhamis
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari