Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Majalisar dattawan ta sahalewa gwamnatin tarayya ta ciyo rancen $500m a kokarin da ake yi na tabbatar da cea dukkanin ‘yan Najeriya su na da mitar wuta.
Ma'aikatu sama da 34 ne a birnin tarayya, ciki har da fadar shugaban kasa suka kasa biyan kudin wutar lantarki duk da ware musu kudi sama da naira bilayn 10.
Matsalar wutar lantarki a yankin Arewa maso Gabas ya kara ƙamari yayin da mutanen yankin suka bukaci Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya yi murabus.
Asusun bada lamuni na duniya (IMF) ya bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya kammala cire tallafin man fetur da lantarki da zarar an gama raba tallafin kudi.
Shugaban kungiyar ta NLC a Kogi, Kwamred Gabriel Amari ya bayyana karin kudin wuta da fashi da makami kan talakawan Najeriya. Ya bayyana haka ne a yau.
Kungiyar kwadago ta yi barazanar rufe ofisoshin kamfanonin raba lantarki a fadin kasar nan, har sai gwamnatin tarayya ta janye karin kudin wutar.
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun rufe hedikwatar hukumar kula da wutar lantarki (NERC) da kuma ofisoshin kamfanonin rarraba wutar lantarki a fadin kasar.
A yayin da wa'adin da kungiyoyin kwadago ta ba hukumar NERC ya kare, mambobin NLC da TUC sun fara rufe ofisoshin kamfanin rarraba wutar lantarki da ke fadin Nigeria.
Kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na KEDCO ya ce ana shirin kara karfin wutar lantarki d ake samarwa a jihohin Kano, Jigawa da Katsina domin inganta wutar.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari