Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Ma'aikatar wuta ta tarayya a ranar Asabar ta ce lalaewar wutar lantarkin kasar nan ya biyo bayan barna da ake yi w akasar a hasumiyar rarrabe wutar lantarkinta.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ce tana bincike kan lalacewar wutar lantarki na kasa, rahoton Daily Trust. Wutar lantarkin na kasa ya lalace ne a ranar Juma'a, h
Kamfanonin rarraba wutar lantarki a Najeriya sun bayyana dalilin da ya sa wuta ta dauke a fadin tarayya ranar Juma'a, 9 ga watan Afrilu, 2022. Mazauna Legas, Ab
Ministar kudi ta Najeriya ta bayyana gwamnatin Najeriya ta sha fama wajen kashe makudan kudade, amma bata samu sakamako mai kyau ba a fannin wutar lantarki.
Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya FAAN, ta nemi afuwar fasinjoji sakamakon daukewar wutar lantarki a filin jirgin Murtala Muhammed da ke Lagas.
Kwamitin wutar lantarki ta majalisar wakila, ta turke ministan wutar lantarki, Abubakar Aliyu, inda ta dakatar da shi daga karanto labari ko kuma surutai marasa
Abuja - Hukumar lura da wutar lantarkin Najeriya NERC ta tabbatar da labarin cewa gwamnatin tarayya ta cire tallafin wutar lantarki kuma an kara kudin wuta.
Wasu jihohin Najeriya a ranar Talata sun sake shiga cikin duhu sakamakon sake lalacewar tushen wutar lantarkin Najeriya. Jami'an hulda da jama'a kuma kakakin ka
Kamfanonin rarraba wutar lantarki a Najeriya sun bayyana dalilin da ya sa wuta ta dauke a fadin tarayya yau Litinin, 14 ga watan Maris, 2022. Mazauna Legas, Abu
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari