Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya tabbatar da cewa dole 'yan Najeriya su amince da karin kudin wuta ko kuma kasar ta fada mummunan yanayi na duhu.
Ministan wutar lantarkin Najeriya ya shawarci yan kasa da ka da su kuskura su biya kudin wutar da ba su sha ba. Ya bayyana haka ne a gaban kwamitin majalisa
Sanata Olubiyi Fadeyi, ya koka an karin kudin lantarki da gwamnatin tarayya ta yi inda ya ce yana kashe Naira miliyan daya a biyan kudin wutar lantarki kowane wata.
Mazauna Arewacin kasar nan sun koka kan yadda rashin wuta ke kara kamari duk da matsalar wuta. Masu sana'o'i na cewa zai durkusar da su da sana'o'insu
Gwamnatin tarayya ta bayyana kudurinta na yin gwanjon kamfanonin rarraba wutar lantarki na Abuja, Benin, Kaduna, Kano da Ibadan sakamakon rashin wadatuwar wuta.
Sakamakon ta'adin da wasu bata gari da suka yi na lalata hasumiyoyin da suke dauke da layukan wutar lantarki a hanyar Jos, jihohi uku sun shiga duhu a Arewa.
Kamfanin raba wutar lantarki ya tabbatar da samun matsala a hanyar tura wutar lantarki a titin Jos zuwa Gombe bayan wasu miyagu sun lalata hasumiya guda huɗu.
Hukumar manyan asibitoci ta Kano ta bayyana takaici kan yadda KEDCO ya yanke wutar asibitin Imamu Wali ba. Dakta Mansur Mudi Nagoda ya ce za yi yi kokarin gyara
Mun tattaro kira na musammman ga Hukumar NEPA masu raba wutar lantarki musamman a yankin karamar hukumar Zaria daga bakin Sheikh Shuaibu Salihu Zaria.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari