Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Gidaje masu yawa na Najeriya ya zama dole su gyara janaretocinsu yayin da suke shirin shiga sabuwar shekara saboda yawan wutar da kasar ke samarwa ta ragu.
Fadar shugaban kasa ta nesanta shugaba Muhammadu Buhari da rahoton cewa ya bada umarrnin sallaman shugabannin kamfanin wutar lantarki a birnin tarayya Abuja.
Wata matar aure mai 'yaya uku a jihar Ogun, Kehinde, ta yiwa budurwar mijinta wanka da man fetur sannan ta cinna mata wuta kuma hakan yayi sanadiyar mutuwarta.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ta fara shirin bai wa kasar Chadi da ke da makwabtaka da Najeriya wutar lantarki.Hakan ya biyo bayan rokon da jakadensu yayi.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya sha alwashin gyara wutar lantarkin Maiduguri cikin abinda bai wuce kwana 30 ba idan Allah ya so hakan.
Gwamnatin tarayya karkashin shugaba Muhammadu Buhari ta sanar da batun kara kudin mitar wutar lantarki masu layi daya da uku daga ranar 15 ga watan Nuwamba.
Rahoto daga jami'ar jihat Kaduna ya bayyana cewa jiya da daddare wata gobara ta cinye shagunan yan kasuwa a kasuwan cikin jami'a bayan kawo wutar lantarki.
Hukumar yan sanda a jihar Akwa Ibom sun damke wani Sarkin Gargajiya da wasu mutum biyu kan laifin sayar da taransfoma biyu masu nauyi 500KVA da aka bayar da sam
Ba tare da sanin jama'ar Najeriya ba, gwamnatin tarayya ta kara farashin wutan lantarkin da suke amfani da shi tun watar Satumba da kimanin alkaluma 2 cikin 100
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari