Jihar Ondo
Bola Tinubu ya magantu kan rahotannin da ke cewa watakila ya umarci yan majalisar jihar Ondo da su ayyana mataimakin Rotimi Akeredolu a matsayin mukaddashin gwamna.
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC na jihar Ondo sun bayyana cewa bai kamata a zuba ido a bar tattalin arzikim jihar na ja baya ba saboda rashin kataɓus ɗin gwamna.
A halin yanzu dai shugaba Bola Tinubu yana ganawa da jiga-jigan siyasar Ondo kan rikicin da ke tsakanin Gwamna Rotimi Akeredolu da mataimakinsa Lucky Aiyedatiwa.
Yan majalisar dokokin jihar Ondo sun shirya zama na musamman yau Jumu'a kuma da yiwuwar zasu ayyana mataimakin gwamna a matsayin muƙaddashin gwamnan jihar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gayyaci baki ɗaya mambobin majalisar dokokin jihar Ondo zuwa Abuja ranar Jumu'a domin sasanta rikicin siyasar jihar.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Ondo, ta bayyana yadda Gwamna Rotimi Akeredolu ya kashe N7.3bn ba tare da amincewar majalisar dokoki ba.
Tsohon gwamnan soja na jihar Ondo, Manjo Janar Ekundayo Opaleye ya riga mu gidan gaskiya a yau Asabar 18 ga watan Nuwamba a Abeokuta na jihar Ogun.
An ba gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akinkunrin Akeredolu, wa'adin sa'o'i 72 domin ya miƙa mulki ga mataimakinsa, Lucky Aiyedatiwa saboda rashin lafiyarsa.
Jam'iyyar za ta fara sayar da fom na tsayawa takarar gwamnan jihar a ranar 10 zuwa 16 ga Janairu, yayin da ranar 17 ga watan Janairu za ta zamo ranar rufewa.
Jihar Ondo
Samu kari