Jihar Ondo
Gwamnatin jihar Ondo ta yi magana kan rahotannin da ke yawo kan cewa ana shirye-shiryen sake fitar da gwamna Rotimi Akeredolu zuwa ƙasar waje neman lafiya.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya shiga ganawar gaggawa da fusatattun 'yan majalisar jihar Ondo kan kokarin tsige mataimakin gwamna, Lucky Ayiedatiwa.
Jami'an tsaron hukumar yan sanda da DSS sun kwace iko da babbar Sakateriyar jam'iyyar PDP da ke Akure babban birnin jihar Ondo kan shirin zanga-zangar matasa.
Majalisar dokokin jihar Ondo ta karyata raɗe-raɗin da ke yawo cewa ta dakatar da bin matakan sauke mataimakin gwamna Lucky Aiyedatiwa daga muƙaminsa.
A nan za ku ji jerin wasu Jihohin da Gwamnoninsu su ke rigima da Mataimakansu a halin yanzu. A binciken da mu ka yi, kusan duka jihohin daga Kudu su ke.
Babbar Kotun jihar Ondo ta yanke cewa ba zata ɗauki matsaya kan ƙarar da mataimakin gwanan jihar Ondo ya shigar ba domin ya saɓa wa matakan shari'a.
Yan bindiga sun yi garkuwa da masu bauta 25 a hanyarsu ta zuwa taron jana’iza a Ifon da ke karamar hukumar Ose ta jihar Ondo a ranar Juma’a, 29 ga watan Satumba.
Hukumar zabe ta ƙasa INEC mai zaman kanta ta fitarda cikakken jadawalin zaben gwamnoni a jihohin Edo da Ondo wanda zai gudana a shekara mai zuwa 2024.
Kotun sauraron ƙarrakin zaɓen ƴan majalisu a jihar Ondo ta soke zaɓen ɗan majalisar jam'iyyar APC mai wakiltar mazaɓar Ileoluji/Okeigbo a majalisar dokokin jihar.
Jihar Ondo
Samu kari