Jihar Ondo
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya ce za a ga sabon tambarim NNPP a takardun kaɗa kuri'a na zaɓen gwamnan jihar Ondo mai zuwa a 2024.
Kungiƴar ƴan kwadago ta ƙasa reshen jihar Ondo ta dare gida biyu kam batun ritayar shugaban ƙungiyar, mutum biyu sun yi ikirarin shugabancin ƙungiyar.
Wasu makiyaya sun gwabza fada da jami'an tsaro na rundunar Amotekun a jihar Ondo. Makiyayan sun farmaki jami'an tsaron ne kan hana su yin barna a gonaki.
Jihohi biyu na Kudu maso Yamma za su fuskanci daukewar wutar lantarki yayin da kamfanin rarraba wutar lantarkin Najeriya ya bayyana shirin gudanar da muhimmin gyara.
Peoples Democratic Party (PDP) ta samu gagarumin goyon baya yayin da ake shirin babban zaben gwamna a jihar Ondo ranar 16 ga watan Nuwamba, 2024.
Jam’iyyun siyasa 74 amarasa rijista sun goyi bayan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) gabanin zaben gwamnan jihar Ondo na watan Nuwambar 2024.
Wata babbar kotun jihar Ondo da ke zama a Akure ta yi watsi da kananan hukumomi 33 da gwamnatin marigayi tsohon Gwamna Oluwarotimi Akeredolu ta kirkiro.
Hukumar kiyaye hadura ta kasa ta fitar da rahoto kan haduran da aka yi a bikin sallah a Osun, Oyo da Ondo. Mutane 128 sun yi hadari, 13 sun rasu, 78 na asibiti
Sojojin Najeriya sun kai tagwayen farmaki kan 'yan ta'adda a jihohin Abia da Ondo a kudancin Najeriya. Farmakin ya jawo lalata sansanin 'yan ta'addan IPOB da ESAN.
Jihar Ondo
Samu kari