Nyesom Wike
Wasu membobin PDP sun bayyana takaicin yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ke yi wa jam'iyyar karan tsaye ta hanyar goyon bayan Tinubu ya yi nasara a zaben 2027.
Tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce gwamna Siminalayi Fubara ya fadi siyasa kuma karin koma baya na nan tafe a gare shi.
Yan kabilar Ijaw sun gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan tsige Gwamna Siminalayi Fubara, sun yi barazanar cewa za su ba shi mamakin ta inda bai zato ba.
Muƙaddashin shugabam PDP na kasa, Ambasada Umar Damagum ya bayyana cewa zaben da tsagin Wike suka shirya na shugabannin jam'iyya a Kudu maso Kudu ya saɓa doka.
Gwamna Siminalayi Fubara ya nuna damuwa kan hana shi shiga zauren Majalisar Dokokin Jihar Ribas na wucin gadi domin sakw gabatar da kasafin kuɗin 2025.
Babbar Kotun Tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da ƙarar da wata kungiya fa shigar a madadin karuwai, inda ta ƙalubalanci matakin da ministan Abuja ke ɗauka.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewa 'yan majalisar dokokin jihar na da hurumin tsige Gwamna Siminalayi Fubara.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya yi magana kan rigimar siyasa inda ya ce idan Gwamna Fubara ya aikata laifi, majalisa ta tsige shi, domin ba laifi ba ne.
Jami'an ƴan sanda sun garƙame kofa yare da hana ayarin motocin Gwamna Siminalayi Fubara shiga zauren Majalisar dokokin jihar Ribas, sun faɗi dalilinsu.
Nyesom Wike
Samu kari