Nyesom Wike
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa kotun koli ta tsige shi daga kujerar gwamna. Fubara ya ce yana nan daram.
Kotun koli ta Najeriya ta bayyana zaben ciyamomi da aka gudanar a jihar Rivers ranar 5 ga watan Oktoba, 2025 ya saɓawa tanadin doka, don haka bai inganta ba.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalyi Fubara ya bayyana cewa a hangensa Allah ya toshe duk wani yunƙurin sasanta rikicinsa da Wike domin shi da jama'ar jihar su samu ƴanci.
Kotun kolin Najeriya ta kawo ƙarshen taƙaddama kan sauya shekar ƴan Majisar dokokin Ribas 27, ta sallami ƙarar da Gwamna Fubara ya ɗaukaka zuwa gabanta.
Sakataren PDP da ake ta tababa kan kujerarsa, Sanata Sam Anyanwu ya zargi gwamnonin PDP da kokarin tsige shi saboda dangantakarsa da Nyesom Wike.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bukaci 'yan Najeriya da su ci gaba da yin hakuri kan manufofin gwamnatin Bola Tinubu.
Bayan korafin lauya, Abba Hikima kan zargin cin zarafin marasa karfi a Abuja, Babbar Kotu a Abuja ta sanya ranar 18 ga Fabrairun 2025 don sauraran shari'ar.
An fafata tsakanin magoya bayan Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers da na Nyesom Wike a hedkwatar jam'iyyar jam'iyyar PDP da ke birnin Port Harcourt.
Kusa a jam'iyyar PDP, Cif Bode George ya gargadi Atiku Abubakar da Nyesom Wike da su cire son zuciyar da ga haddasa rikicin da PDP ke fama da shi na tsawon lokaci.
Nyesom Wike
Samu kari