Nyesom Wike
Kusa a jam'iyyar PDP, Cif Bode George ya gargadi Atiku Abubakar da Nyesom Wike da su cire son zuciyar da ga haddasa rikicin da PDP ke fama da shi na tsawon lokaci.
Dogara ya ce Bala Mohammed ya samu tallafin kudi daga hannun Wike a 2018, amma yanzu yana cin amanarsa. Tsohon shugaban majalisar ya fadi abin da ya faru.
Rikicin PDP ya kara tsamari yayin da gwamnan Bauchi da musayar ministan Abuja suka fara musayar bakaken kalamai kan gazawar jagoranci da buri na jagoranci.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya yi wankin babban bargo ga ministan Abuja, Nyesom Wike inda ya ce ya mayar da aikin minista hayaniya da hargowa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya karbi bakuncin tsohon gwamnan Kogi, Alhaji Yahaya Bello a gidansa da ke birnin Tarayya a yau Alhamis 23 ga watan Janairun 2025.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa kwalejin Kimiyya da Fasaha a ta Tarayya a Gwarinpa da ke Abuja, an raɗa mata sunansa don karrama shi.
'Yan sanda sun dura sakatariyar PDP a jihar Rivers tare da toshe hanyar shiga cikinta yayin da rikciin cikin gida ya tsananta tsakanin bangarori biyu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana kwace filayen mutane da kamfanoni sama da 500 saboda gaza biyan kudin mallakar kadarorinsu.
Babbar kotun Ribas mai zama a Fatakwal ta soke tarukan zaɓen shugabannin PDP da aka gudanar a jihar Ribas a watan Yulin, 2024, ta ce an saɓawa doka.
Nyesom Wike
Samu kari