Matasan Najeriya
Dan Majalisar jihar Kano daga jam'iyyar NNPP, Hon. Abdul-Majid Umar ya fadi yadda ya tsira da rayuwarsa yayin taron Alkur'ani a taron da Aminu Ado ya halarta.
Malam Uba Sani ya ce gwamnatinsa ba za ta sake lamuntar a maimaita abin da ya faru ranar 1 da 5 ga watan Agusta, 2024 ba, ya haramta manyan taruka.
Gwamnatin jihar Adamawa ta tafka asara bayan matasa sun wawashe babbar mota makare da takin zamani a karamar hukumar Demsa da ke jihar a Najeriya.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Rijiyar Lemo ya gargadi 'yan kasuwa da masu hali su ji tsoron Allah wurin tausayawa talakawa saboda neman albarka.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya koka kann halin shugabanni inda ya ce ya kamata su kasance a gidajen gyaran hali saboda halayyarsu.
Rahotanni sun bayyaɓa cewa tun da duku-duku matasa masu zanga zanga sun fito kan tituna a babban birnin tarayya Abuja duk da tulin jami'an tsaro da aka jibge.
Aminu Abdullahi Chubado ya yi tir da yadda aka cusa riba a tallafin gwamnatin tarayya. Ko da ruwan 1% ne, musulmai za su kyamaci cin irin wannan bashi saboda addini.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana cewa za su cigaba da zama da kasashen Nijar da Mali da Burkina Faso domin dawowa ECOWAS inda ya ce za su inganta tsaro.
Mataimakin shugaban kasar, Kashim Shettima ya bayyana shirye-shiryen Bola Tinubu kan matasa inda sha alwashin cigaba da tafiya da su a wannan gwamnati.
Matasan Najeriya
Samu kari