Matasan Najeriya
Taliya ta gagari 'yan Najeriya da dama, inda aka koma sayen rabin leda a daidai lokacin da Najeriya ke ci gaba da samun manyan kudade afannin haraji.
An kama wani matashi mai shekaru 31 bisa zargin ya yiwa 'yar uwarsa kisan gilla a unguwar Bagadaza da ke jihar Gombe. Ya zuwa yanzu ana bincike kafin gurfanar dashi.
An ruwaito yadda wani malamin makaranta ya hallaka dalibisa bayan da ya tsula masa bulali sama da 160 a lokaci guda, lamarin da ya kai ga mutuwar dalibin nan take.
Tsohuwar Ministar mata a gwamnatin Bola Tinubu, Uju Kennedy-Ohanenye ta nuna goyon bayanta wurin taya shugaban inganta Najeriya inda ta ce tana tare da shi.
Rundunar yan sanda ta tsare wani sifetanta kan zargin hallaka wani fitaccen mawaki a jihar Enugu, Okezie Mba da ke Kudancin Najeriya inda ta fara bincike.
Al'ummar Najeriya da dama sun yi ta korafi bayan ganin shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio a cikin masallacin Juma'a na Abuja da Bola Tinubu.
Rahoto ya nuna yadda tsadar rayuwa ta sa maza suka fara tantance kalar matan da za su aura a bangaren kashe kudin aure. Maza na raba kafa domin samun daidai da su.
Tsohuwar Ministar harkokin mata, Uju Kennedy Ohanenye ta yi magana awanni kadan bayan sallamar ta daga mukaminta inda ta yi godiya ga Shugaba Bola Tinubu.
Wata matashiya mai suna Balkisu ta bayyana irin tsananin so da take yiwa shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu inda ta ce da aure take son shi.
Matasan Najeriya
Samu kari