Matasan Najeriya
Matasa ma su cin gajiyar shirin N-Power a Najeriya sun yi tir da yunkurin gwamnatin tarayya na rusa ma'aikatar jin ƙai, sun roƙi Bola Tinubu ya canza tunani.
An kama wani matashi, Mujahid Idris dan asalin jihar Katsina mai shekara 20 da ake zargi da bibiyar gidajen wasu mutanen Kano ya na satar abinci.
A cikin labarin nan, za ku ji cewa jagororin kungiyoyin matasa sama da 60 sun janye daga shiga gagarumin zanga-zangar adawa da manufofin gwamnatin tarayya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa hadimin Gwamna Umaru Dikko Radda na Katsina, Aminu Lawal Custom ya rasu a karamar hukumar Malumfashi.
A wannan labarin, za ku ji cewa ana saura kwanaki uku gabanin zaben gwamna a Edo, gwamnan jihar, Godwin Obaseki ya raba tallafi ga mata 'yan kasuwa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya shawarci matasa da suka kammala samun horaswa a sansanin hukumar NYSC a jihar domin amfani da damar da suka samu.
Ministan matasa ya ce shugaba Bola Ahmed Tinubu ba talaka ba ne da zai saci kudin Najeriya. Ya ce shugaban kasar ya tashi cikin kudi, kasuwanci da kuma mulki.
Mazauna Filato sun kwana cikin bakin ciki bayan wasu mutane dauke da migayen makamai sun farmaki mazauna Mbar a karamar hukumar Bokkos da ke jihar Filato.
Rikici ya barke tsakanin gwamnatin jihar Bauchi da Sanata Shehu Buba Umar mai wakiltar Bauchi ta Kudu kan harbe-harbe da aka yi a kauyen Zaranda.
Matasan Najeriya
Samu kari