Matasan Najeriya
Wata budurwa ta jawo cece-kuce a kafar sada zumunta yayin da ta bayyana cewa, ba za ta auri mai albashin da ya ke N70,000 ba saboda kudin sun yi kadan rike ta.
Wani yaro da ke rabe-rabe a titin Lagas tsawon shekaru shida tare da samawa kansa abun da zai ci ya samu tagomashin alkhairi daga mutanen da suka ji labarinsa.
Wata budurwa ta girgiza jama'a yayin da ta dauki ruwa a lokacin da aka bata damar daukar komai take so a kantin siyayya da ke wata jiha a Najeriya, ta kwafsa.
Wani matashi dan Najeriya ya wallafa bidiyon kerarren gidan da ya ginawa mahaifiyarsa. Ya ce yana dauke da dakunan bacci guda biyar. Mutane sun taya shi murna.
An samu wasu fusatattun matan da suka shirya zanga-zanga a ofishin Jakadancin Amurka. Wadannan mata sun nuna ba su ji dadin abin da ya faru a zaben 2023 ba.
Kasar Saudiyya ta bayyana daukar mataki kan masu zuwa ziyarar ibada kasar amma su bige da daukar hotuna a madadin yin abin da ya kawo su na ibada don ALlah.
Wani dogon rahoto ya tattaro duka matan da suka yi nasara a zaben majalisar dokoki da INEC ta shirya a zaben bana, su na masu jiran gado a watan Yunin 2023.
Wata mata ta girgiza intanet yayin da aka nuna lokacin da take tallan maganin gargajiya akan babur a tsakiyar kasuwa, lamarin da ya ba jama'a da yawa mamaki.
Mai magana da yawun shugaban hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC), Mista Rotimi Lawrence Oyekanmi, ya ce bidiyon kai hari da ake yaɗa wa ba gaskiya bane.
Matasan Najeriya
Samu kari