Jami'o'in Najeriya
Yanzu akwai jami’o’in ‘yan kasuwa fiye da 140. Daf da Muhammadu Buhari zai sauka daga kan mulki, aka amince a kafa wasu sababbin jami’o’i da mun kawo sunayensu.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya yi wa gwamna mai ci, Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba Gida Gida zazzafan martani dangane da batun bayar.
Wasu fusatattun daliban jami'ar tarayya da ke Gusau a jihar Zamfara yanzu haka sun fantsama kan titi suna zanga-zanga kan garkuwa da abokan karatunsu ɗalibai 5.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa tana aiki ba dare ba rana domin tabbatar da ɗaliban Najeriya sun fara samun rancen kuɗin da babu kuɗin ruwa a watan Satumba.
Wasu yan bindiga da ake tsammanin masu garkuwa ne sun kwashi daliban jami'ar UNIJOS guda 7 da tsakar daren Talata yayin da suka karatun jarabawar karshen zango.
Yayin da har yanzu ba a warware matsalar ASUU ba, hukumar NUC ta amince a sake kafa sabbin jami'o'i a kasar nan masu zaman kansu, An fadi manufar yin hakan.
Kotun ɗa'ar ma'aikata ta amince da tsarin 'Ba aiki ba biyan Albashi' wanda gwamnatin tarayya ta kakabawa malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, a lokacin yajin aiki.
Daliban jami'ar Benson Idahosa da kr Benin a jihar Edo sun barkr da zanga-zanga domin nuna fushinsu kan yanayin mutuwar abokin karatunsu, sun lalata wurare.
Hukumar jami’ar AAU ta Edo, ta sallami ma’aikatanta 13 saboda zargin aikata laifuka da suka hada da karyar shekaru, zambar kudi, lalata da kuma aikata rashawa.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari