Hukumar Sojin Najeriya
Kusan watanni takwas bayan kai hari, ƴan bindiga sun kuma shiga rukunin gidajen Grow Homes da kw Kubwa a Abuja, sun sace ma'aurata da ƙarin mutum ɗaya.
Dakarun sojin sama. Najeriya sun tu nasarar kashe 'yan ta'adda a bodar jihohu. Neja da Zamfara cikin mako ɗaya, sun kama wasu da dama a sassan Najeriya.
Rundunar sojin Najeriya ta yi ajalin mayakan Boko Haram 6 a jihar Yobe yayin ta cafke wasu mutane biyu da ke safarar miyagun makamai a jihar Kaduna.
Kotun ta fara sauraran shaidu a shari'ar da ake yi na kisan gillar da aka yi wa Manjo-Janar Idris Alkali Mohammed a karamar hukumar Jos ta Kudu da ke jihar Plateau.
Wasu mahara ɗauke da muggan makamai sun yi ajalin wasu yan gudun hijira da suka baro sansanin zasu je kamun kifi a karamar hukumar Gwer ta yamma a Benue.
Tsagerun 'yan bindiga sun halaka jami'in rundunar mafarauta yayin da suka fita sintiri a kan titin Birnin Gwari, sun kuma kashe direbobin motocin haya biyu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kan wani Masallaci a yankin Birnin Gwari da ke jihar Kaduna, sun halaka Liman da wani masallaci ɗaya ranar Talata.
Dakarun tsaron haɗin guiwa sun shiga cikin daji sun farwa yan bindigan daji a jihar Kebbi, sun samu nasarar kashe ɗaya kuma suka ceto mutane uku.
Wasu mahara da ake tsammanin masu garkuwa da mutanen sun sace mutane da yawa a kauyen Ora da ke yankin ƙaramar hukumar Ekiti ta jihar Kwara, sjn shiga fada.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari