
Hadiza Gabon







Magoya bayan Fayose sun fara rera waka suna tikar rawar hango nasara, sun ce kudi ba zai saye su ba
A yau, Asabar, 14 ga watan Yuli, dubun dubatar mutanen jihar Ekiti suka fito a mazabunsu dake fadin jihar domin kada kuri’unsu a zaben gwamna. Takarar kujerar gwamnan za a iya cewa tsakanin jam’iyyu biyu ne; PDP mai mulkin jihar d