Labaran tattalin arzikin Najeriya
A rahoton da ke shigo mana, akwai wasu manyan kamfanoni a duniya da akace mallakin Dangote ne kuma ko da wasa ba a san ma nasa bane saboda dadewarsu a duniya.
Kusan duk wani kamfani da aka rufewa akawun ya kubuta daga takunkumin CBN. Abin ya shafi kamfanonin Bamboo, Nairabet, abokiFX da assun Zahraddeen Haruna Shahru
Gwamnan rikon kwarya na CBN ya yi magana kan canjin kudi da aka fara a Najeriya. Babban bankin kasar yana sa ran za a daina ganin tsofaffin N200, N500 da N1000
Jihar Kano ta yi rashin manyan mutane biyu, Alhassan Dawaki da Zubaida Damakka waɗanda tsofaffin kwamishinoni ne a lokacin gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje.
Masu kuka kan matsin lambar tattalin arziki su dakata, cin kwa-kwa bai kare ba. Bismarck Rewane ya ce sauki ba zai zo wa Najeriya ba sai a shekara mai zuwa,
Najeriya na kara fadawa matsala yayin da ake samun karuwar samun wasu abubuwan da ke tashi. Yanzu haka an ce wata kwayar cuta ta bullo a kasar tana kama kubewa.
A halin da ake ciki, kowa ya kagu ya ji asalin mutanen da Bola Ahmad Tinubu zai nada a matsayin ministocinsa, sai dai har yanzu ba a san su waye ne ba tukuna.
Yanzu muke samun labarin yadda hukumar kwastam ta kama kayayyakin da aka shigo dasu daga kasar waje saboda a dokar Najeriya an haramta su kwata-kwata gaba daya.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda bankunan Najeriya suka samu barnar 'yan damfara daga bangarori daban. Wannan na zuwa ne bayan da aka samu tsaiko da yawa.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari