Labaran tattalin arzikin Najeriya
An ruwaito cewa, gwamnatin Najeriya ta kashe makudan kudade domin tabbatar da an shiryar da 'yan Boko Haram tare da maida su mutane kamar kowa a kasar.
NAFDAC ta lalata kayan Naira biliyan 120, ta gargadi jama’a kan amfani da abinci da magunguna marasa rajista, ta kuma rufe shaguna 150 saboda jabun kayayyaki.
Sheikh Abubakar Baban Gwale ya fallasa sharrin da yake kunshe cikin kudirin haraji, ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ‘yan majalisar tarayya.
Sanata Ahmed Wadada ya karyata zargin cewa Shugaba Bola Tinubu na neman kawo cikas ga tattalin arzikin Arewacin Najeriya ta hanyar kudirin gyaran haraji.
Jihohin Najeriya sun gabatar da kasafin kudin 2025, yayin da ake sa ran hakan zai taimaka wajen rage bakin talauci da tsadar rayuwa da ta da ya addabi jama'a.
A watan Nuwambar 2024 an sake fitar da rahoton jihohin da suka fi samar da harajin VAT a Najeriya inda muka ware muku fitattun jihohin Arewa biyar da suka yi fice.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya kara ba 'yan Najeriya hakuri game da mulkin Bola Tinubu inda ya ce yana aiki tukuru domin warware matsalolin kasa.
Shugaba Bola Tinubu ya yi magana kan cire tallafin man fetur inda ya ce babu nadamar da ya yi na daukar matakin a ranar 29 ga watan Mayu 2023 a Abuja.
Shugaban karamar hukumar Ikeja a jihar Lagos, Mojeed Balogun ya gabatar da kasafin kudi na Naira biliyan bakwai don shekarar 2025 ga majalisar dokokin yankin.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari