Labaran tattalin arzikin Najeriya
Kamfanin MRS ya rage farashin man fetur a dukkan gidajen mansa a Najeriya. MRS ya sauke farashi ne bayan matatar Dangote ta rage kudin man fetur.
Ministan ayyuka na Najeriya, Dave Umahi ya buƙaci masana'antun siminti su rage farashin kayansu daga N9,500 zuwa N7,000, ya kafa hujja da cewa dala ta karye.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana game da biyan haraji a Najeriya inda ya ba da shawarwari yan kasa su dage da ba da tasu gudunmawa.
Gwamnatin Najeriya za ta yi kidayar jama’a da gidaje ta amfani da fasahar zamani, inda NPC ke shirin nemi tallafi daga abokan hulɗa don kammala aikin.
An dorawa PreCEFI alhakin aiwatar da shirin Aso Accord don bunkasa tattalin arziki, rage gibin kudi, da karfafa hada-hadar kudade. Uba Sani ya samu mukami.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya ce Bola Tinubu ya taka rawa sosai wajen karya farashin abinci a Najeriya. Ganduje ya ce tsare tsare Tinubu suna aiki.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yabawa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar kan inganta tattalin arziki a mulkin Obasanjo.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya yabi tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida bisa bayyana wanda ya ci zaben 12 ga watan Yuni, 1993.
Bankin raya Afrika na AfDB ya raba tallafin abinci na Dala miliyan 1 dmin dakile fatara da yunwa a yankin Arewa maso Gabas sakamakon ambaliyar ruwa.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari