Labaran tattalin arzikin Najeriya
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zai tafi birnin Nairobi da ke kasar Kenya domin halartan taron tsakiyar shekara na gamayyar kungiyoyin hadin kan Afirka.
Babu shakka marigayi Alhaji Mai Deribe na daya daga cikin hamshakan masu kudi a Najeriya a karni na 19. Ya gina gidansa da sirkin kumfar Zinari a ginin shekaru.
Yanzu muke samun labarin yadda hukumar NBS ta ba da rahoton raguwar farashin gas a kasar nan idan aka kwatanta da yadda yake a watan Afrilun bana da ya gabata.
Farashin fetur zai tashi domin duk da Najeriya ta na cikin kasashen da su ka fi kowa arzikin danyen mai, ba ta da matatu, sai ta shigo da fetur daga kasar waje.
Dan jarida a Najeriya Mayowa Tijani ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya kaucewa kura-kuran da Muhammadu Buhari ya yi a yayin mulkinsa da ya jefar kasar cikin masifa.
An kawo tsarin biyan N1000 a shekara a matsayin kudin shaidar mallakar abin hawa. Idan mafi yawan masu motoci, babura da keke napep su ka biya, za a samu kudi.
Wasu rahotanni sun bayyana cewa, akwai yiwuwar za a kara wa Shettima da Bola Tinubu albashi. Sai dai, meye gaskiyar maganar da kuma inda ta fito? An bayyana.
IPMAN ta ce babu shirin da ake yi na kara farashin fetur daga N540 zuwa N700. Za a ji tsadar da Dalar Amurka ta yi ba zai jawo farashin ai ya kai har N700 ba.
Bola Ahmed Tinubu ya yi bayanin hikimar daidaita farashin kasashen waje, ya ce kishin kasa ya jawo ya karya darajar Naira da nufin bunkasa tattalin arzikin kasa
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari