Labaran tattalin arzikin Najeriya
Farfesa Nasir Hassan-Wagini na jami'ar UMYU da ya ke sayar da kayan miya, ya shawarci matasa da dalibai da su rungumi sana'o'in hannu maimakon zaman banza.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana Alex, wani ɗan kasuwa daga ƙasar Belarus a matsayin abokin karatunsa a jami'ar Chicago da ke ƙasar Amurka.
Ministan harkokin waje na Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya bayyana cewa haɗari ne babban ga ƙasashen Yammacin Afirka idan Amurka ta hana su shiga cikinta.
Masana sun yaba da matakin da Dangote ya dauka na fara raba mai kyauta ga masu sayen fetur da dizil a matatar shi da ke Legas a ko ina a fadin Najeriya.
Cibiyar CPPE ta bayyana cewa za ta samu tagomashi ta fannin fitar da ɗanyen mai sakamakon yakin Isra'ila da Iran, amma ta ce akwai matslolin da za su biyo baya.
Shugaba Bola Tinubu ya sha alwashin cigaba da ayyukan alheri ko da kuwa za a ci gaba da korafi inda ya shawarci jami'an tsaro kan gudanar da ayyukanau.
Yayin da ake bikin ranar dimukraɗiyya, Bola Tinubu ya sanar da shirin bashi na musamman ga matasa, wanda zai fara a watan Yuli, domin tallafa wa matasa 400,000.
Bayan shafe shekaru 20 yana jagorancin kamfanin sukari, Attajiri a Nahiyar Afirka gaba daya, Alhaji Aliko Dangote ya ajiye muƙaminsa a matsayin shugaba.
Alhaji Aliko Dangote ya ce nan gaba kadan za su kawo wasu manyan sauye sauye a harkar man fetur a Najeriya. Ya ce za su igaba da habaka tattalin kasa.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari