Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamna Umaru Bago na jihar Neja ya karbi wata tawagar 'yan kasuwa daga Rasha domin kulla alakar kasuwanci a jihar. Tawagar Rasha ta zaga jihar Neja yayin ziyarar.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago ya gayyaci kungiyar 'yan bola jari gidan gwamnati kan yawan sata a jihar. Ya bukaci a daina satar kayan gwamnati da na jama'a.
Jihohi 31 sun tara wa kansu bashin N2.57tr amma ba su iya jawo jarin waje a zangon farko na 2025 ba; jihohi 10 kadai sun karbo bashin N417bn duk da karin FAAC.
Shugaban kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa, Taiwo Oyedele ya ce sabon tsarin haraji zai saukaka wa yan Najeriya, ya fadi yadda kowa zai gano.
Shugaban kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa, Taiwo Oyedele ya bayyana cewa ba Gwamnatin Bola Tinubu ce ta kirkiro harajin fetur ba kamar yadda ake yadawa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban Kasa, Marigayi Muhammadu Buhari ya yi tsayin daga wajen hana cire tallafin man fetur da tare da kare talaka ba.
Tsohon Sanatan Kogi ta Yamma, Dino Melaye, ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu kan yawan ciyo bashi da take yi, yana mai cewa za su iya neman bashi har a Opay.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana takaicin yadda ake samun karuwar talauci a Najeriya tun bayan 1960.
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da kashe N6.5bn don fadada titin garin Misau mai tsawon kilomita 7.5, wanda za a kammala nan da karshen shekarar 2025.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari