Labaran tattalin arzikin Najeriya
Socio-Economic Rights and Accountability Project ta ce dole a biniki bashin da aka karbo a baya. Muhammadu Buhari ne shugaban kasa da Najeriya ta ci bashin.
Gwamnatin Tinubu ta bayyana hanyar da take bi wajen tabbatar da ta dawo da kimar Naira a daidai lokacin da ake ci gaba da kuka kan faduwar kudin.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya kalubalanci yadda shugaban kasa Bola Tinubu ke rikon sakainar kashi akan tattalin arzikin kasar.
A duk rana, Reno Omokri yace MTN da Airtel suna janye Dala $20m daga Najeriya. Hadimin tsohon shugaban na Najeriya ya ba gwamnatin Bola Tinubu ta duba alakar MTN
Hakama Sidi Ali ta ce Babban bankin Najeriya watau CBN ya sanar da kammala biyan kudin kasar wajen da kamfanonin jirage su ke bin bashi na tsawon lokaci.
Ma’aikata 1, 500 sun koma Legas yayin da ofisoshin CBN suka bar Abuja. Da alama aikin gama ya gama a babban bankin Najeriya na CBN, wasu za su bar Abuja.
Shugabar harkokin sadarwa ta rikon kwarya a CBN, Hakama Sidi-Ali ta tabbatar da cewa bankin CBN ya narka $500, 000 a kasuwa yayin da $1 ta kai N1425.
Ministan ayyuka ya haramta tallace-tallace a hanyoyi, ya bada dalilin maka su a kotu. Dave Umahi ya tura dogarai sun kamo mutanen da ke kasuwanci a babbar hanya
An ruwaito yadda wata mummunar gobara ta kama wasu makarantun sakandare a jihar Anambra. An alanta tashin wutar da lamarin da ke da alaka da hunturu.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari