Labaran tattalin arzikin Najeriya
Atiku Abubakar ya ce Bola Tinubu ya jefa Najeriya cikin mummunan yanayi a shekara 2 da ya yi a kan karagar mulki. Ya ce yunwa da talauci sun karu a Najeriya.
Nyesom Wike ya ce kin biyan haraji da mazauna babban birnin tarayya ke yi na hana ci gaba a Abuja, ya kuma lashi takobin kwace kadarorin da ba a biya wa haraji ba.
China na sha'awar lithium na Najeriya saboda yawan jama’a, karfin tattalin arziki da matsayin jagorar kasuwanci a Yammacin Afirka, in ji Gwamna Sule.
Alhaji Aliko Dangote ya yi haɗaka da gwamnatin jihar Neja wajen samar da katafaren kamfanin shinkafa a Wushi Wushi. Mutane za su samu aikin yi a kamfanin
Alhaji Aliko Dangote da Tony Elumelu sun yi alkawarin zuba jari a jihar Taraba. Hakan na zuwa ne bayan an yi taron gayyatar masu zuba jari jihar da aka yi a Jalingo
Hamshakin attajiri kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya nuna muhimmancin da ke tattare da masu zuba hannun jari na cikin gida.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, Atiku Abubakar, Aliko Dangote, Sarkin Musulmi, gwamna Umaru Bago, sun halarci taron zuba jari a Taraba.
Matatar Dangote ta ce za ta cigaba da samar da man fetur mai araha da inganci a Najeriya. Dangote ya godewa Bola Tinubu kan sayar masa da danyen mai da Naira.
Alhaji Aliko Dangote daga Najeriya da Dave Rubenstein daga kasar Amurka sun saye kamfanin yawon bude ido mafi dadewa a kasar Kenya, Pollman’s Tours and Safaris.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari