Hukumar Sojin Saman Najeriya
Bayan kai harin bam a kauyen Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna, Legit ta tattaro muku jerin hare-haren kuskure da ya yi ajalin mutane 416.
DHQ ta ce daga yanzu ba za a sake jefa bam ba har sai an tabbata. An dauki darasi, nan gaba za mu rika tabbatarwa kafin mu harba bam-bamai – Sojoji
Isa Ali Ibrahim (Pantami), CON, FCIIS, FBCS, FNCS ya bada shawara ga sojoji ganin abin da ya faru a Tudun Biri. Malamin ya yabawa hafsun sojojin kasa da kokarinsa.
Muhammadu Sanusi II ya yi wa al’umma ta’aziyyar rayukan da aka rasa a Kaduna., ya ce suna fata hukumomi za su yi bincike da kuma da kuma daukar matakai.
Zanga-zanga ta barke a garuruwan Arewa ganin cewa ana tsakiyar maulidi a kauyen Tudun Biri sojoji su ka harba bama-bamai ga mutanen da ba su san hawa ko sauka ba.
Kungiyar MURIC ta yi Allah wadai da kisan da aka yi wa mutum 120 a kauyen Tudun Biri cikin karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna. Ta bukaci a yi bincike.
Kuskuren da sojoji su ka yi ya kashe rayuka fiye da 100 a Kaduna. Wani da ke zaune a kauyen Tudun Biri ya ce duka ‘ya ‘yansa shida sun rasu da aka jefo masu bam.
Dakarun sojoji a yayin yakin da suke yi da yan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan, ana samun tsautsayi su jefa bama-banai kan fararen hula a wasu lokutan.
Rabiu Musa Kwankwaso ya koka game da abin da ya faru a Tudun Biri a Kaduna, ‘Dan siyasan yake cewa ba yau sojoji su ka soma hallaka mutanen da ba su yi laifi ba.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari