Hukumar Sojin Saman Najeriya
Muhammadu Sanusi II ya yi wa al’umma ta’aziyyar rayukan da aka rasa a Kaduna., ya ce suna fata hukumomi za su yi bincike da kuma da kuma daukar matakai.
Zanga-zanga ta barke a garuruwan Arewa ganin cewa ana tsakiyar maulidi a kauyen Tudun Biri sojoji su ka harba bama-bamai ga mutanen da ba su san hawa ko sauka ba.
Kungiyar MURIC ta yi Allah wadai da kisan da aka yi wa mutum 120 a kauyen Tudun Biri cikin karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna. Ta bukaci a yi bincike.
Kuskuren da sojoji su ka yi ya kashe rayuka fiye da 100 a Kaduna. Wani da ke zaune a kauyen Tudun Biri ya ce duka ‘ya ‘yansa shida sun rasu da aka jefo masu bam.
Dakarun sojoji a yayin yakin da suke yi da yan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan, ana samun tsautsayi su jefa bama-banai kan fararen hula a wasu lokutan.
Rabiu Musa Kwankwaso ya koka game da abin da ya faru a Tudun Biri a Kaduna, ‘Dan siyasan yake cewa ba yau sojoji su ka soma hallaka mutanen da ba su yi laifi ba.
Rundunar sojojin Najeriya ta nemi yafiyar al'ummar Tudun Biri, gwamnatin Kaduna bisa harin bam na ranar Lahadi da ta gabata. Akalla mutum 85 suka mutu a harin.
Rundunar sojojin saman Najeriya (NAF) ta sanya jirginta na Falcon 900B a kasuwa kan dalar Amurka, inda take neman mutane su taya. Yan Najeriya sunyi tsokaci kan haka
A yau Talata ne mu ka samu rahoto cewa Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin biyan diyyar masu taron Mauludin da harin bom daga jirgin soja ya kashe a Jihar Kaduna.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari