Hukumar yan sandan NAjeriya
Rahotanni sun nuna cewa ƴan sanda sun kama wata matashiya yar sheksra 20, Fatima Abdulkadir bisa zargin hannu a mutuwar mutum 3 bayan sun ci abinci.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya dakatar da Sarkin Swali, HRH Wilcox Seiyefa Job, bisa zargin ƴaƴansa na cikin ƴan kungiyoyin asiri da suka hana zaman lafiya.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi ta'asa a jihar Zamfara bayan sun budewa wasu matafiya wuta. Sun hallaka mutum daya tare da yin awon gaba da wani.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kan wasu manoma dake tsaka da gudanar da aiki a gonakinsu a jihar Katsina. Sun hallaka mutum uku har lahira.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kaddanar da hare-hare a kauyukan jihar Benuwai da ke Arewa ta Tsakiya, sun yi ajalin tsohon shugaban PDP na mazaɓa da wasu mutum 3.
Wani dan sanda ya kashe ɗalibi da ke rubuta WAEC a Ibadan bisa kuskure, lamarin dai ya haddasa zanga-zanga da kira ga gwamna da a hukunta jami'in da ya yi harbin.
A wannan labarin, za ku ji yan sandan Kano sun ceto wata mata da aka sace a Minjibir, sun harbe wasu masu garkuwa, sun kama wasu a dajin Garki, a jihar Jigawa.
Wani magidanci a jihar Abia ya cinnawa kansa da iyalinsa wuta bisa zargin matarsa na cin amanarsa. Kungiyar FIDA ta bukaci bincike mai zurfi don gano gaskiya.
A wannan labarin, za ku ji cewa wasu matasa sun kashe Alaramma Jabir Lawan a Kano yayin haramtacciyar kilisa, yan sanda sun ce an kama wasu da ake zargi.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari