Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu miyagun 'yan bindiga sun sace wani matashi mahaddacin Al-Kur'ani a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun sace shi ne tare da mahaifinsa da 'yan uwansa.
Rundunar 'yan sandan kasar nan ta yi nasarar hallaka matashin dan ta'adda, Dogo Saleh, wanda aka hakikance ya jawo asarar rayukan jama'a da dama bayan garkuwa da su.
Wani abin fashewa da ake zargin nakiya ne ya tashi a Borno, inda ya raunata ‘yan sanda uku, yayin da ‘yan bindiga suka kashe yara shida da ke kiwo a jihar Kogi.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da ma'aikata kwararrun masu binciken ƙasa a jihar Ondo sun sake su bayan an lale masu Naira miliyan 20 a matsayin kuɗin fansa.
CP Ibrahim Adamu Bakori ya zama sabon kwamishinan 'yan sanda a Kano tare da kudurin yakar laifuffuka da tabbatar da zaman lafiya a jihar. An samu karin bayanai.
Wani jami'in ‘yan sanda da ya sha giya ya bugu ya harbe wani mutum a yankin Maitumbi, jihar Neja. Rundunar ‘yan sanda ta fara bincike tare da farautar jami’in nata.
Rahotanni sun bayyana cewa masu zanga-zanga sun ɓarnata fadar sarki da sakateriyar ƙaramar hukumar Gwer ta Yamma a jihar Benue kan kisa jami'an tsaro 3.
Wani yaro mai shekaru 14 ya koma ga Mahaliccinsa sanadiyyar fashewar tukunyar Gas a Goron Dutse da ke Kano, lamarin ya jawo hankalin jami'an yan sandan jihar.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kai farmaki wata maboyar 'yan bindiga a jihar Akwa Ibom inda ta rusa maboyar tare da kwato miliyoyin Naira da makamai.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari