Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan bindiga da ake zargin Fulani makiyaya ne sun kashe ɗan sanda da wasu mutane uku a Benue. Fiye da 30 aka ce sun mutu a hare-haren da aka kai sassan jihar.
A labarin nan, rikici ya barke a Rano, Kano bayan zargin cewa baturen yan sandan ya kashe wani matashi, lamarin da ya janyo tarzoma da daukar fansa.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika a jihar Plateau. Miyagun sun hallaka wani malamin addinin Kirista bayan sun kai masa hari a gidansa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta samu nasarar ragargazar masu garkuwa da mutane a Abuja da jihar Jigawa. Jami'an tsaron sun kuma kwato makamai a hannunsu.
Mutuwar wani matashi a hannun 'yan sanda, ya fusatar da al'ummar Rano, inda suka fara zanga-zanga har ta kai ga kona ofishin ‘yan sanda na garin.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da cafke wata matar aure bisa zargin kashe abokiyar zamanta. Ana zargin da ta yi amfani da wuka wajen aika-aikar.
Mun samu rahoton cewa jami’an ‘yan sanda sun tabbatar da mutuwar wani mai gadin fada bayan wani gangamin dawakai ba bisa ka’ida ba a Gumel, jihar Jigawa.
An samu asarar rayukan mutane a jihar Taraba bayan barkewar rikicin kabilanci. Rikicin ya ritsa ne tsakanin wasu kabilu biyu da suka rika kai harin ramuwar gayya.
Rikici tsakanin maharba da makiyaya ya jikkata Fulani tara a Bali, Taraba. Lamarin ya samo asali ne daga gardama kan shayar da dabbobi ruwa a rijiyar garin.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari