Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan ta'addan kungiyar Lakurawa sun kai harin ta'addanci kan jami'an tsaro na hukumar hana fasa kwauri ta kasa. Sun hallaka mutum uku a yayin harin.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai, sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. Tsagerun sun hallaka mutane bayan sun bude wuta kan mutane.
Malamin addinin musulnci, Sheikh Lawan Abubakar Shu'aibu Triumph ya roki sarkin Kano 15, Aminu Ado Bayero a kan ya hakura da batun hawan Sallah a jihar.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Katsina, sun samu nasarar dakile wani mugun nufin 'yan bindiga na yin garkuwa da mutane. Sun ceto mutum bakwai.
'Yan bindiga sun sace babban malamin addini, Rev. Fr. John Ubaechu a Imo. ’Yan sanda sun fara bincike, yayin da Kiristoci ke addu’a don kubutarsa.
Wasu fursunoni sun lallaɓa, sun bi dare tare da tsere wa daga gidan yarin tarayya da ke jihar Kogi, kuma tuni jami'an tsaro sun shiga kokarin cafko su.
Jami'an tsaro da suka hada da sojoji, 'yan sanda da 'yan sa-kai sun yi artabu da 'yan bindiga a jihar Katsina. Jami'an sun kubutar da mutanen da aka sace.
An samu mutanen da suka jikkata, bayan wani bam ya fashe a jihar Yobe. Lamarin ya auku ne a cikin daji bayan wani matashi yaje samo itacen girki.
Kakakin ‘yan sandan jihar Taraba, Abdullahi Usman, ya rasu da safiyar Lahadi. An shirya jana’izarsa da karfe 2 na rana a makabartar ‘yan sanda Jalingo.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari