Hukumar yan sandan NAjeriya
Bayan rigima ta barke a Osun, gwamnatin jihar ta sake kakabawa garuruwan Ifon da Ilobu dokar hana fita daga karfe 6 na yamma zuwa 6 na safe saboda dalilan tsaro.
Sufeton 'yan sandan Najeriya ya yi gargadin cewa za su yi maganin masu son tayar da zaune tsaye a Rivers bayan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara.
‘Yan bindiga sun sace dalibai 2 a jami’ar FUDMA, da ke jihar Katsina yayin da aka ceto wani wanda aka yi garkuwa da shi a Adamawa, an kuma kama malami a Jigawa.
‘Yan sanda sun kama masu safarar makamai, miyagun kwayoyi da jabun kuɗi a samame daban-daban, inda suka cafke masu hannu a laifuka tare da kayayyakin haram.
An rahoto cewa Shugaba Bola Tinubu ya saka labule da shugabannin tsaron ne karkashin jagorancin shugaban hafsoshin tsaro, Janar Christopher Musa.
Rundunar ‘yan sanda ta Rivers ta musanta cewa an kai hari kan gidan Nyesom Wike, tana mai cewa rahoton ba gaskiya ba ne, don haka jama’a su yi watsi da shi.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun yi artabu da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane. 'Yan sandan sun hallaka miyagun tare da kwato makamai.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan wani yunkurin kai harin ta'addanci da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi a jihar Adamawa. Sun fatattake su zuwa daji.
Jami’an tsaro sun dakile wani harin ‘yan bindiga a jihar Katsina, inda suka kashe dan ta'adda daya, sannan suka kwato makamai, babura da sauran kayan aikin miyagun.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari