Hukumar yan sandan NAjeriya
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Kaduna ta yi nasarar damƙe wani matashi da ake zargi da kwaiwayon muryoyin wasu gwamnonin Arewacin ƙasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa ƙungiyar kare hakkin ɗan adam ta Amnesty Int'l Ta yi tir da yadda jami'an tsaron kasar nan, musamman DSS suka kama matashin Ghali.
Rundunar ‘yan sanda a Katsina ta dakile hare-hare biyu da aka kai a Sabuwa, inda ta ceto mutum 28. Amma 'yan ta'adda sun kashe mutane uku a harin.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Jigawa ta tabbatar da aukuwar hatsarin jirgin ruwa bayan ya ɗauko yara 15 a yankin karamar hukumar Taura, mutum 6 sun rasu.
Jami'an tsaro sun cafke wani matashi kuma.magidanci, Yayu Musa bisa zargin halaka mahaifiyar matarsa, Ummi a jihar Kogi, ya yi bayanin yadda abin ya faru.
A labarin nan, za a ji yadda jami'an rundunar ƴan sandan Kano suka fita gagarumin aikin da ya ba su nasarar tarwatsa wa da cafke wasu daga cikin ƴan daban jihar.
Hukumar kula da dabbobin dawa a Kano ta tabbatar da cewa Ahmed Idris yana da lasisin kiwon dabbobin kamar kada da zaki a gidansa kuma bai saba doka ba.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da wasu daliban kwaleji a jihar Delta. 'Yan bindigan sun tare su ne a kan hanya.
Rundunar ƴan sanda ta cafke wata amarya da ba ta wuce watanni ɓiyar da aure ba bisa laifin garkuwa da kanta a jihar Delta, ta ce bashi ta ci lokacin aurenta.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari