Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da kama wani magidanci da ake zargi da kisan matarsa, Hauwa mai ɗauke da cikin wata 9 a Minna, babban birnin jihar Neja.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani mutum mai shekaru 43 mai suna Kazeem daga unguwar Edun, Ilorin, ya mutu bayan ya fada rijiya bisa shan tabar ‘Colo’.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta fito ta yi martani kan rahotannin da ke cewa an yi garkuwa da mutane kusan 200 a kan babban titin hanyar Kadina zuwa Abuja.
Jami'an yan sanda biyu sun rasa rayukansu yayin da wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari wurin hakar ma’adinai a Oreke-Oke-Igbo, jihar Kwara.
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Nasarawa da Sarkin Kano 15, Aminu Ado Bayero ke jagoranta ta fitar da abubuwan da za Su wakana da Sallah babba a madadin hawa.
Wani shugaban al'umma ya naushi Sarki mai masaukin baƙi a wurin taron da gwamna ya kaddamar da aikin titi, lamarin ya faru ne daga an ce mutum ya canza wuri.
Rundunar ƴan sanda ta jaddada cewa haramcin hawan sallah da ta ƙaƙaba tun karamar sallah yana nan daram saboda barazanar tsaron da ake hange tana nan.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya umarci dukkan hakiman masarautarsa su fara shirin hawan babbar sallah da za a gudanar cikin makon nan da muke ciki.
A wannan labarin, za ku no cewa wasu kungiyoyin yan daba sun afkawa DPO a jihar Gombe lokacin da yake tsaka da sasanta su don tabbatar da zaman lafiya a tsakaninsu.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari