Hukumar yan sandan NAjeriya
Za a ji yadda dakarun sum kama sojoji 18 da ’yan sanda 15 bisa zargin sayar da makamai ga ’yan bindiga, yayin da bincike ya gano miliyoyin ntaira a asusun su.
A labarin nan, za a ji yadda DPO Baba Ali ya gamu da ajalinsa bayan an sha zarginsa da hannu a matasa da dama bayan ya azabtar da su a ofishin yan sanda.
DPO ya rasu a karamar hukumar Rano bayan 'yan daba sun kai hari ofishin 'yan sanda sakamakon mutuwar wani matashi da aka kama bisa zargin shan ƙwaya.
Wasu mahara dauke da muggan makamai sun kai hari a jihar Plateau. Harin ya jawo sanadiyyar hallaka mutane wadanda ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Wasu masu zuwa coci ɗaukar karatun Littafi Mai Tsarki (Bible) sun faɗa hannun ƴan bindiga a hanyarsu ta komawa gida a Akure ta Yamma a jihar Ondo.
'Yan bindiga da ake zargin Fulani makiyaya ne sun kashe ɗan sanda da wasu mutane uku a Benue. Fiye da 30 aka ce sun mutu a hare-haren da aka kai sassan jihar.
A labarin nan, rikici ya barke a Rano, Kano bayan zargin cewa baturen yan sandan ya kashe wani matashi, lamarin da ya janyo tarzoma da daukar fansa.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika a jihar Plateau. Miyagun sun hallaka wani malamin addinin Kirista bayan sun kai masa hari a gidansa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta samu nasarar ragargazar masu garkuwa da mutane a Abuja da jihar Jigawa. Jami'an tsaron sun kuma kwato makamai a hannunsu.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari